وعلى كل ضامر ياتين من كل فج عميق يا شيخ جزاك الله خيرا ❤❤❤
@ahmad495327 күн бұрын
Zasu iya Hana daga tuta Amma ba Zasu iya Hana bude gidan Shangiyaba ko kwallo Allah ya kiyaye
@user-ub3oh8xo5x22 күн бұрын
جزاك الله خيرا اللهم آمين يارب العالمين
@mubarakgarba656627 күн бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Malam.
@AyoubaAyouba-pf5ep25 күн бұрын
سلو على سيدنا محمد صلى الله عليه و سلم
@d.bcooper227127 күн бұрын
The Saudi 🇸🇦 government facilitates Ribah, the economy over Islam (night clubs, singers, tours, etc)
@RadjiSalissou26 күн бұрын
Allah saka da alkairi malan
@shuaibualiyu76927 күн бұрын
Wallahi wallahi wallahi karyane munafkaine su tutar falasdinu daban Dana najeriya 😭😭😭😭 الله أكبر لاحول ولاقوة إلابالله العلى العظيم إنالله وإناإليه راجعون
@d.bcooper227127 күн бұрын
Saudiyya ta mayarda Ahlissunnah Munafukai 😭
@MusaRabilu27 күн бұрын
Allah wadaran naka ya lalace malami ba kunya ba tsoran Allah kun hana a daga palasdinu Amma baku hana bude gidan giya ba!!!
@KhadijaabubakarKhadijaabubakar13 күн бұрын
Allah na kowa ne bana yan saudia kadai ba
@d.bcooper227127 күн бұрын
Bai kamata a mayar da Haramain dandalin siyasa ba. Amma Gomnatin Saudiyya ƙarƙashin MBS munafukai ne, basa goyon bayan Palestine 🇵🇸
@nafiuibrahimisahkubarachi157526 күн бұрын
Duk dahaka mubama jindaɗin Faruwar hakan
@mourtalahmohamed185527 күн бұрын
Gaskya anyita
@HassanIbrahimishaq18 күн бұрын
Munafukan banza karshen ku yakusa zuwa WALLAHI ya bayyana afili duk abinda Amurkawa sukeso shine abinda mahukuntan Saudiya suke so, ga kofa sun bude kamar haka: 1. Bude gidan giya 2. Bude gidajen cinema 📽️📽️ 3. Sake Mata su cakudu da maza 4. Barin matar turawan yamma suna yawo tsirara Kaji wai kofane basaso su bude na barna, ga kofofin barna sun jima da budewa. Ku a fahimtar ku Saudiya bada laifi, Kuma karya ne wlh. Allah ya kyauta.
@jibreelyusuf910525 күн бұрын
Azumin bana Sheikh Sudais ya tsanata adu'a Daren 27 akan Allaah ya temaki Palastin kuma yakarya Israel
@d.bcooper227127 күн бұрын
The Saudi 🇸🇦 government has allegedly invested in McDonald's and other western fast food companies 😐 🙄 So they instructed their imams like this person to issue favourable fatwas to them
@MahiShuaibu-ge7uv27 күн бұрын
Saudiyya dai munafukai ne ku gayawa mutane gaskiya kawai
@MoussaIbrahim-lw5hz27 күн бұрын
Wannan sonranne
@shuaibualiyu76927 күн бұрын
Yanzu Kai malam awrinka kashe mutanen falsdinu da yahudawa sukeyi siyasace daga tutar falsdinu agaban Kaaba ayimusu addua allah ya dagata ya kuma entata daga dottin yahudawa????kai kai kai Mallam kayi hakuri wllahi bareinaka nayiba Amma karkayimusu uzuri
@MusaRabilu27 күн бұрын
Maln ba kai batin maganar show da ake yi ba!!!
@muhkanyurab721327 күн бұрын
Wannan gaskiyane Malam Saudia wallahi tana taka rawa sosai wajen kwatowa Palestinian ýan cinsu fiyeda kowata kasa wallahi aduniya
@user-yn9ph6zt2f27 күн бұрын
Amma malam kokaso kokadaso saudiya talalace
@user-op3ec1dv8w27 күн бұрын
Agurinkanede talalace
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz27 күн бұрын
WAWA Wanda bai San yan UWANSA MUSULMAI IZALA ciwo
@user-ub3oh8xo5x22 күн бұрын
Zagin musullmin fasiqancine inji man zan Allah صلى الله عليه وسلم mène yayi zafi Haka malammay sunada daraja bakajiba العلماء ورثت الأنبياء