Alhamdu Lillahi Allah ya kara hada kan musulmi su kasance yan uwan juna kamar yadda Allah ya umarcemu babu Izala ko darika dukkan su musulmi ne ya kamata a ci gaba da girmama juna Allah ya kara hada kanmu Ameen
@juriumar50958 күн бұрын
Masha Allah Allah ya kara hada kawunan maluma
@Mostafa123-wj1go7 күн бұрын
اللهم صل على محمد وعلى ال محمد كما صليت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وعلى ال محمد كما باركت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد
@tankuyahiya-59787 күн бұрын
Wallahi kai kuma.abu A'isha wani lokacin.ka.raina yan darika. To ai wanan abin da a ke so ne.hadin kan yan uwa musulmi
@iddizango64196 күн бұрын
Shiekh Munir Adam Kooza Ikon Allah 💕💕🙏🙏
@user-lg6ey3hd3z7 күн бұрын
اللهم صلِّ على محمد وآل محمد كما صلِّيت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد المجيد
@WahabYusif-pz7vx8 күн бұрын
Asalaamu alaikum.Thanks to Allah for this blessed month. We need ummah to be one, but only if we return back to real message of Islam. May Allah guide us all.
Toh Wai Dan allah minene dan ya gabatar dashi yace limamine Kuma shehu ne, wallahi kudai bakusan kan musulmai ya hadu
@aliabubakaralidamalibaba9708 күн бұрын
Abun dai ba a cewa komai hakika munyi rashin malamai a kasar nan Allah ya jikan sheikh jafar da sheikh Albany Zaria Allah ya tsare Dr Idris abdulazeez dutsen tanshi
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
amin
@fatimamuhammadkeraukerau83388 күн бұрын
Ameen ya hayyu ya qayyum
@koyunfalakiasaukitv17548 күн бұрын
Cewa zakayi kakiqa kunyi rashin masu raba kan al.ummar Annabi s.a.w.ana maganar malam Zaure waye Jafar Kuma?
@rahasud60788 күн бұрын
Ameen ya rabbil alameen
@suleimanisah9186 күн бұрын
Ameen thumma ameen JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
@ummulkulsumibrahim99626 күн бұрын
Maa shaa Allah Tabarakarrahman Allah ya Kara hada Kan musulunci da musulmai Jami'an
@UmaruHassan-hv6ee2 күн бұрын
Allah yasaka da alkairi Dan uwa da wannan namijin aikin
@rakiyamusa8457 күн бұрын
Allah Ya Kara wa musulmi hadin Kai. Allah Ya Saka wa sautul hikima da alkhairi.
@muhammadaliyu11578 күн бұрын
Allah ya tsare mana Dr. Idris
@suleimanisah9186 күн бұрын
Ameen thumma ameen JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
@abdulazizabubakar65395 күн бұрын
Allah ya qara Hada kan musulmi akan Sunnah madaidaiciya
@AbdulllahiMusa-ir3iw5 күн бұрын
Agaski koni naji dadin wannan al amari Allah yaqara hada kan alumma musilmai da gir ma ma juna amin ya hayyu ya qayyum
@zeelahabdulhameed83328 күн бұрын
Allah yayima dr idiris albarka amin
@suleimanisah9186 күн бұрын
Ameen thumma ameen JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
@SuleymaneYaro7 күн бұрын
Izala izala ba sasun zamalahiya niyanzuna naganehaka hallahi
@BarastaCisse-rm3vs18 сағат бұрын
Masha Allah Allah Allah Allah Allah S❤A❤W❤
@mamanissaka60366 күн бұрын
Allah ƙara haɗa kan musulmi
@IssaHoussaini-rl2tr8 күн бұрын
Allah ya saka da alheri da nasiha mlm amine
@IbrahimRabiu-sy1mj8 күн бұрын
Wannan ba abunmurna bane wannan abin takaicin ne da bakin ciki kwanannan yacimu tuncinsu akan tsuntuwan Dan a gaji tsonzuciya ne kawai
@user-dc3mg3os9f8 күн бұрын
Gaskiya maganarka abu A'isha Akwai abin fahimta sosai masamman rashin kula da halin da mutane sukeci😢😢😢😢😢😢😢😢
Mu dama ba ruwan mu da kungiya, muna kan Aqeedah da Manhajin Salaf kawai.
@user-yn5il8dj4q6 күн бұрын
To Allah ya kyauta
@oumaroumahamantaher32946 күн бұрын
Mou de islam sak allahu warasoulouhou
@sabiumahamanesani92706 күн бұрын
MALAM Allah yasaka maka da Alkairi
@SouleyIde-eb9ib8 күн бұрын
Allah yahada kanun muslimin dunia baki Daya 🤲🙏❤️💪💪
@user-vz4ns2cn3d5 күн бұрын
Masha Allah❤❤❤😊
@misbahunabara2 күн бұрын
Wallahi kabi duniya sannu ta,alim furkan
@user-qm4lk9wb7h8 күн бұрын
Masha Allah ❤❤❤❤❤
@JdjdHs-kn3re3 күн бұрын
Basalafi baean Dr jaki
@sadiqsalisu56357 күн бұрын
Anan kam bana tare dakai, kace wai tazararsa sama da kasa. Wannan kamar hassada kake masa ma. Allah yasa mu dace. Kaji tsorom Allah: Allah ke bada daukaka. Yauwa
@IlliasouSaidou-po3id6 күн бұрын
Masha allah merci beaucoup
@mammangarka30106 күн бұрын
Gaskiya fa daya ce, Kuma fa dole a fade ta.
@mammangarka30106 күн бұрын
Haba Malam...Me ya kawo zancen siyasa anan. watakila Kai ne baka sani ba, Amma Wallahi Shi Kabiru Gwambe a fagen Ilmi ya san ko waye Munir Adam Koza.
@abuaishaalfurqan6 күн бұрын
hmmm
@AbdulrahmanAbdullahi-pj3dg7 күн бұрын
insha Allah musulmai zasuhadakai da yardar Allah
@SweetMotherSweetMother-xl9st8 күн бұрын
UBANGIJI TA'ALAH YA DATAR DAMU DANTSARKIN SUNAYENSA
@ahmadsaad94658 күн бұрын
Dama nasan kudi ne ya raba alhumMa
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
hhh
@oumaraboubacar12563 күн бұрын
مشا الله
@MohammedsaniMohammedsani6 күн бұрын
Kayi ta nazari akan aikin mutane Sai kuma a wayi gari babu kai kariga daka mutu Kuma allah yacema mala'iku suzo suyi maka nazari a kan aikin da kakeyi a duniya hummmm Mikake tunani a wannan ranar............???
@ManirouManirou-i2s6 күн бұрын
Macha Allah
@OusseiniOusseini-ib8hn4 сағат бұрын
Agaskiya kayi kuskure bai kamata ka kafurta waniba saboda banbaci fayimta ko banbaci hakida ba agaskiya ka duba😢😢😢
@AbubakarSanimuazu8 күн бұрын
Maganarka insha Allahu,hakane
@AlhayatAlhayat-jr8wq5 күн бұрын
Shi da ubangijinsa ammaday yarusa karantawansa ayau Allah yanunamanasuwayene kabiru gombe Allah mungoday maka kabamuwani mafi alkayrunsu amin
@rabiunura43568 күн бұрын
ma Sha allah allah yasaka da alkairi 🙏
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
amin.
@user-dt9fw4qk2q8 күн бұрын
Allah wadaran izala gidan raba Muslimi
@aboumaharadjimammaneabouma52498 күн бұрын
Saboda dama cen tijjaniyya da Kadiriya kan su hade yake
INSHALLAH major HAMZA ELMUSTAPHA is our upcoming president
@juriumar50958 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi malan
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
Amin
@androidtecno68187 күн бұрын
Abou aicha kayi soron Allah wanga kuskoure ne in ka na sounna aichi
@AbubakarMuhammed-sw3ip8 күн бұрын
Allah ya shirya ko yan Maja intafik ihwaneya
@abdulazizabubakar65395 күн бұрын
Kuma Ina Ganin anan ba Akidar Bidia ya Nuna ba. Don haka Alhamdulillah
@LawaliTOROGao-sq2tz8 күн бұрын
Wallahi yanzu mu awwam babu wani malamin izala da zaicemana shi yana dukar dariqa sukar dariqa mu yarda dashi to inhakané duk kukoma dariqa tunda dama ita muka gada a yammacin afrika wanan ci bayane ga ahlu'sunna gaskia
Masha Allah, Allah sakawa kAbiru gombe da alkairi, Allah Kara hada kawunan musulmai, musulmi in suka hada Kai wllhi , cigaban da xa,ayi Allah ne kawai yasani
@MamanHumaira-xk6sy2 күн бұрын
Wlh hakane kuwa
@user-px6ps9ld9r6 күн бұрын
Yenzu key da allah munir kake cela yana zagin wasu
@BadaruHaruna-l2j2 күн бұрын
نحمد الله علي ذالك
@Abdul_Wagini_tv7 күн бұрын
Kai ma gashi nan kana kafurta mabiya littafin Allah
@aishabasher38425 күн бұрын
Gaskiya abu aisha baka kyauta ba sbd mi zaka musu wnn fahimtar? Kayi musu kyakkyawa fahimta kila ko badan Allah sukayi ba sai Allah yasa hakan ya zama silar hadin kan namu
@muhammadsalisabdulsalam40167 күн бұрын
Dole kace Allah yah jiqan masu shirka da bidi’a saboda kana neman followers, likers, da viewers. Ya kamata kaji tsoron Allah kasa Ikhlasi a aiyukan ka. Amana ce
@MrBaffa7 күн бұрын
Thank you Bernard i shared the video.
@Alhajigana-fm4ho8 күн бұрын
Masha Allah
@user-ne9ch4um6b8 күн бұрын
Today you have spoken very well without being bias. Mallams should use #8 to help & support the poor for this is part of Allah work. Gaskiya yau kaya magana mai Kwai. Congratulations.
@rabiouchaibou13725 күн бұрын
Wlh alhairin Hakan yafi yawa
@AbaharuAbubakar8 күн бұрын
Allhamdulillah Allah yakara hada kan muslamai
@YacoubouZakaria7 күн бұрын
Macha Allah Allah yakar.ilimi
@nuraauta72687 күн бұрын
Alhamdulillah wannan haka akeso ALLAH yaqara hada kanmu
@jibrinkanta4724 күн бұрын
Dau kaka ai ta Allah ce
@user-cf9dv6qf9b8 күн бұрын
Allah sagama da alheri Abu aicha ❤❤❤
@ibrahchetima77557 күн бұрын
Qarya kake. Kabiru dame yafi Munir ?
@user-sb1ut2ut2p8 күн бұрын
Wallahi nima saidanayi tunanin malamai tunda bafarillan haji zasuyiba dasun cigarette da Al ummar annabi sallalahu alaihi wassalam
@user-sb1ut2ut2p8 күн бұрын
Aciyar da Al ummar annabi anawani hali wallahi
@JibrinSaidjibrin8 күн бұрын
Dama ai haka abun yake,idan ba,a hadu Don allah ba,za,a hadu Don naira.
@user-ti3ik4ts4j7 күн бұрын
Ai InshaAllah sai wayanda ba yan siyasaba sunfito shugaban kasa daga cikin talakawa kuma zamuyisu dakoma kiwanne kananan hukumomi
@ArmiAtto-hf1ho7 күн бұрын
Machaalllah ❤❤❤
@user-sw2ho2vx9v6 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@abdurrahmanlawal97987 күн бұрын
Allah swt ya jikan Mallam Albani zaria, Mallam Jafar Adam. Dr. Idris Allah swt ya Kara tsare ka da gaya mana gaskia komai dacinta. Kai ne shugaban mu yanzu. Kabiru Gombe ka ciki fuskar biyu
@arabyabubakar15905 күн бұрын
Kaikam Kanada matsala meye amfanin wannan bayanan naka ana so ahada kan mutane da alumma kai kana kokarin batawa
@user-gd4vh7rj9l7 күн бұрын
Toh kai abu Aisha bakason mallamai su hada kansu kenan
@user-ye3fo4mt1l7 күн бұрын
kai jama a ai Abin alfa Arine musullimi su hada kansu toh menene na magangano kai dan Allah Ku bar Sun zuciya gaskiya Abu kamar hassada haba dan Allah kai izala gaskiya Abin da bai kai maganaba sukuta magana toh ai ba laifine ba Aa hakan da yayi shine ya kaishi mastyin allah haba jama a komai kuce ai kai mutum mastyin allah
@AliyuAbubakar-z1x7 күн бұрын
Allah yasakadaalkhairi
@AbubakarSanimuazu8 күн бұрын
Allah yashir yaku mlm
@ibrahimabdulaziz86267 күн бұрын
Assalamualaikum a iya fahinta ta duk aciki akidun nan akwau na kirki akwau na banza idan ka kasance Kai na kirki ne kasani idan akasin haka kake kasani fatan mu Allah yasa muyi kyakykyawan karshe
@user-qp6re8ym4u8 күн бұрын
Daman wlh mafiya yawan malaman Nigéria duniya ta debesu yanzu Nigeria akecewa Talaka ya mutuwa da yunwa aman kaga malami yau yasaka kaya sama dubu dari 7 ko 6 kuma kullun a cenja kuce ana koda da annabin allah ne mugayama juna gaskiya
@EishaqSSaniEishaqSSani-gq3uy6 күн бұрын
Salut
@MustaphaIsa-fm4rg7 күн бұрын
Aa abu aisha. Wannan ba almajirin dr Idriss bane bafa
@KadaiMuhammat-j9j5 күн бұрын
Hakika munyi rashin malamai Allah ya jikan shek jafar da shek albani Allah ya kare mana malaman Sunnah baki daya
@umarsanda1118 күн бұрын
ALLAH yasaka malam
@sakinadeeni47137 күн бұрын
Zaman tare ne ya janyo arziqin Makkah da yadda kace shi wannan dan' dariqa ya iya zmn duniya,, zmn duniya iyawa Nima nayi tunani nace ikon Allah ashe akwai kudi hk a Nigeria Mallamai hk a. birnin Makka, lalle kan ruwa baya tsami banza, sai de idan sun dawo su warware mana komai taya akai hk Mallamai kmr jumper a Jos Ko kuma kawai talakawa ku shiga taitayinku da jin maganar Mallamai da kowama game da za6e, naga kuma de Mallaman ba ta qarfin tsiya suka yiwa kowa ba sai ya za6i wane Gsky kan kmr yadda suke waazin ciyarwa yakamata su ciyar da wanna kudin kujerar, tunda kusan duk wadanda su kaje sun sauke falari To Mlm aiwa kowa waazi abar sa6aww Allah sai Allah ya nufi shugabanin da adalci kowa yasan lefin da ya kewa Allah a tuba kawai sai aga dai-dai
@ZainabmuhammedAbdulahi-lt5lz6 күн бұрын
Wannan mutumin munafukine wai abu aisha
@LawaliTOROGao-sq2tz8 күн бұрын
Gaskia y'an Nigeria kuji tsoron allah
@user-ed1in6cz8i7 күн бұрын
ensunyi abinda badayba doli afada maliman kuji tsoron Allah kudena hassada
@user-so9um2zs5j7 күн бұрын
Allah yada taddamu yasa mufikarfin zuciyarmu
@jibrinalkhaseem52785 күн бұрын
Mudai munajindadin wannan halin kan dukdadai abin bazaimawasu dadiba
@iloveislam12618 күн бұрын
Slm. Abu Aisha mu cire son zuciya wannan shine abun da muke so Allah ya hada kan muslmai
@IbrahimAhmad-yp4dt7 күн бұрын
To me aciki
@alioaboubacar61378 күн бұрын
Allah yakarama lafiya Abu Aicha
@user-dm2sd8py6b8 күн бұрын
Duk wata qungiya dama shirme ne katsaya matsayin ka n'a musulmi baruwanka da wata qungiya
@user-tw6dw9br8v8 күн бұрын
Allah yakyauta
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
Amin
@MudaseruAbubakar-pf5kf8 күн бұрын
To Masha Allah
@kamaladeenhamisu38577 күн бұрын
Ina yi maka kyakkyawan zato ka daure ka cigaba da goyon bayan gsky: Naga NOTICE naka koda shi gsky ta biyo kan shi ka fadi ai gaskiyace. (Yaushe kiyayyar ta kai haka? ka kalli Dan darika har kana tunanin wai ya dace kace Allah ya jikan shi ko a'a subhanallah) Yanzun cikin 'yan darika za'a samu dan aljanna? Ko cikin 'yan Izala za'asamu dan wuta? Izala darika sai ka samu na kirki dana banza
@ismailhashim66378 күн бұрын
Gaskiya Abu Aisha kai kata'i ne; ba kataɓa yin analysis da ya ke nuna kana da 'yancin tunani da faɗar abin da ka gamsu gaskiya ne. Ashe kai ka ankare bana malamai sun yi maja da 'yan siyasa sun ɗunguma sun tafi aikin hajji. Wannann wata alama ce ta sharri ta sharri domin gaskiya talakawa a yanzu ne za su fara kwasar kebir, domin ba su da masu kare su.
@abuaishaalfurqan8 күн бұрын
Wallahi dan uwa ismail haka abin yake na jima ina wannan tunanin. sai yanzu nayi magana.