Allah ya kubutar dashi lpy Dan albarkacin Annabi S'a'w sukuma Allah y wargaza shirinsu
@user-on3qb8lo7pАй бұрын
Ameen ya allah
@AsmauSulaiman-i9gАй бұрын
God bless you
@Kwame966Ай бұрын
Justice for abu salma
@MahiShuaibu-ge7uvАй бұрын
Justice for Abu Salma zanga zanga no going back
@AishatYahaya-tb4dgАй бұрын
Allah ya kubutar dashi lafiya.
@auwalmusa4044Ай бұрын
Tunanin kauracewa Zangazanga tamkar cin amanar kai ne... Da farko dai Allah baihalicce muba sai da ya halicci arzikin mu, gashinan acikin kasa, ruwa, duwatsu, ko Ina acikin Nigeria, Amma karfi dayaji wasu sun mayar da shi na su, susu kadai Kuma kullum suna nuna mana kamar cewa Ubangiji yayi kuskuren halittarmu, munyi yawa... Sukadai arzikin yakamata ya amfana.... Yunwa tadamemu sukuma kullum suna almubazzaranci... Allah ya kawo lokacin da yakama mukwaci hakkin mu Kuma wawayen cikin mu sunata kawo mana shirme atafiyar... In bamuyi zangazanga ba mezamuyi? Badan kuduba, shedan ma ya ta6a fadar gaskiya, Kuma Manzon Allah ne ya tabbatar da haka... Don Haka arzikin Nigeria na mumu duka ne, banawasu tsuraruba, Kuma bamabin Allah bashi don tunkafin ya haliccemu Ya halicci dukiyarmu, Yadda ake tafiya a Nigeria Wlh Har in bamufarka ba Mun sadaukar da kanmu don 'yan baya su samu 'yanci... Zamu Dade cikin kaskanci, wahala da nadama...
@MarimA-pn1xdАй бұрын
Ferre Abu salma
@SaudatAbdullahAbdullahАй бұрын
Dole ku saki Abu Salma Ga yan ta'adda can a jeji suna kashe mutane amma su dayake ku kuka ajiye su shiyasa zasu shiga media suyi abunda suke so kuma su zauna lpy Toh wlh kunjanyowa kanku dole sai munyi zanga zanga . We are All Abu Salma
@mukhtarabdullahi4224Ай бұрын
su malaman sun taba magana akan kashe kashe da ake karya banza mayaudara
@abubakarmusa7169Ай бұрын
any body with Abu which is not his or her real name there are big question mark? think of Boko Haran!!!
@KhadijaUsman-pz9lzАй бұрын
Allah ya kubutar dashi lpy Dan albarkacin Annabi S'a'w sukuma Allah y wargaza shirinsu