Nide da malamai zasu ji gaskiya sucere bakinsu asiyasa
@janaidumuhammad31672 ай бұрын
Gaskiyane Dan Bello Azubikallimatillahi tammati minsharril mahalaqa
@AbubakarAli-mf7df2 ай бұрын
Ameeen 😢 😢 😢 Ameeen
@MamanSani-e8v2 ай бұрын
Salamatu Rabiu. Allah. Ya sakamana
@AwaluIsa2 ай бұрын
Amin yah Allah
@aishabatureumar40872 ай бұрын
Ameen ya Allah
@SaudatAbdullahAbdullah2 ай бұрын
Allah ya kyauta shawara ga malamai kusani kan Talaka ya waye, kuma dama lokaci ne , dan haka dan mutuncin da ya rage muku ku kiyaye shi. Kuma yanzu kowa malamin kansa ne, zamani ya canza, babban ilimi shine Hankali, Toh alhmdlh yanzu yan Nigeria suna lissafi da Hankali.
@AdawiyyaMuhamud-my2uk2 ай бұрын
Ameen ya hayyu ya qayyum
@LawalUmar-v8oАй бұрын
AA wannan bashine mafitaba ai idan babu malammai a qasarnan wlh da bane ya cimu mu yan qasar dan Allah Jama'a kudiga duba kunasara dan Allah kufadi alkairi ko kuyi shuru dan Allah yan uwana
@gamboibrahim67262 ай бұрын
ameen summa ameen
@UsamaSaid-hy8bn2 ай бұрын
Ameen ❤❤❤
@AbdulrazakIbrahim-y8p2 ай бұрын
Ameen
@AshfaAlhassan2 ай бұрын
Kai malam kadeji tsoron allah
@faruqcityboy59012 ай бұрын
Ameeeen 🤲🏼🤲🏼🤲🏼
@HafsatYunus-m1k2 ай бұрын
amin ya Allah
@AbdullahiSanusiTuge2 ай бұрын
Allah ya na tare da me gaskiya ♥️♥️♥️
@AbdoulayesouleyeIchillo2 ай бұрын
Allah kiye
@AbdulkarimKanini2 ай бұрын
Amin
@muhammaduwaisu43062 ай бұрын
Karyane malamai badan mu sukeyi ba dan kansu sukeyi, idan kuma kace Dan yan kasa sukeyi meyasa basu fada ba tuntuni sai yanzu, idan sunce zanga zanga ba kyau toh meye nasu na hana addu,o i
Amma malamin dayace ya hau jirgi bashi yayi asara Mlm karya azzalumai
@AdawiyyaMuhamud-my2uk2 ай бұрын
wlh mukam bamuci taliyar kowa ba ko ganinta ma bamuyi ba Allah yamana magani
@uzairusulemanlimankokiya60682 ай бұрын
To mi yahanasu hawan mota
@waliysheikhtaheer35672 ай бұрын
Nima saidane akan jirginda yakawoshi abuja daga kamaru
@UsmanAdamuJt2 ай бұрын
Fatan ALHERI DR garba Dokaji. dasaran malamenmu
@SalisuHarouna-g9y2 ай бұрын
Kariyar banza malam
@JamilaAliyu-u9e2 ай бұрын
Allah yakyauta
@anasmuhammad52532 ай бұрын
Amn summa amn
@umarbabuga72832 ай бұрын
Amee
@shuaibuisamuhammad8672 ай бұрын
Wanna mai suna Haruna salisu.kadaina.zagin malaman.nigeria.don kai ba fan kasa bane
@IbrahimgaladimaUmar2 ай бұрын
Musulunci bayada borderline ako Ina akataba kowanne musulmi Yana da hakki👌 kubar bawa wa'annan munafukan malaman goyon baya Dan Allah 🙏
@adamumusa78132 ай бұрын
Ai da sukaje basu gaya ma Tinibu gaskiyaba.Kuma me Yasa baka kawo maganar kiranye ba sai yanzu ? Allah Yaba malam hakuri.
@auwaluibrahimhusaini27962 ай бұрын
Kai malan kaci kasha kai mana shiru da abinda ke damunmu kurum
@jangosambo96882 ай бұрын
Malamai Yen Nigeria 🇳🇬 inaku ina Shogaban azalumi Tinubu the Drug Lord 😊? Ga yarda Arewancin kasar ku ta koma kamar Kabul,Afghanistan kook Bagdad,Iraq dei a ina Leaderships ya Arewa duk ayi Kumar TINUBU YANA NaN cikin Kasar Kumar way sei ku Malamai kutashi ya amsa kiran Bawa Turawa Tinubu mai karbo Conghela ya hallaka muku Al Umar,Malamai ma koidata!!