Allah ya a bashi lafiya, Allah yasa iyaye su kalli abin da idon basira, hukumomin Nigeria Allah ya shirye mu mu da su baki daya. Wanda ya aikata wannan ta'asa kuma Allah ya dora masa damuwa da musifu ya kuma nesanta Al'umma da sharrin su.
@umarabdullahi996216 күн бұрын
subhanallahi
@OfficialsalisuTvАй бұрын
Kai jama a😂
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢😢😢
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Gara kura dawani mutumin wlh Allah katsatemu da iyalanmu
@user-qi7cw2bp2tАй бұрын
Innalilahi wainnailaihi rajuu 😢😢
@namalamfaruk2837Ай бұрын
Ina minister mata mai kokarin hana aure..munafukai. Allah ya isa.