Allah ya a bashi lafiya, Allah yasa iyaye su kalli abin da idon basira, hukumomin Nigeria Allah ya shirye mu mu da su baki daya. Wanda ya aikata wannan ta'asa kuma Allah ya dora masa damuwa da musifu ya kuma nesanta Al'umma da sharrin su.
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢😢😢
@OfficialsalisuTvАй бұрын
Kai jama a😂
@user-qi7cw2bp2tАй бұрын
Innalilahi wainnailaihi rajuu 😢😢
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Gara kura dawani mutumin wlh Allah katsatemu da iyalanmu
@Sageer_Fatahi44Ай бұрын
Innalillahi wa Inna Ilaihi Raji'un A Yankin Mu
@namalamfaruk2837Ай бұрын
Ina minister mata mai kokarin hana aure..munafukai. Allah ya isa.