Allah kabarmu da so ma,aiki Alah ,S.A.W,ya bamu ikon bi sunnanshi Ameeen Allah ya shiryar damu shiryar Addinni muslunci
@BaralabaCikaji9 ай бұрын
Sheikh Sani Abdul kadir khalifa Zaria masha Allah darikarsu me tsaftace tun ta dacan Alhamdu-lillah
@user-np8io8ec8g8 ай бұрын
🥰 ماشاء الله تبارك الرحمن بروك الله فيك وجزاك الله خيرا 🇳🇪🇸🇦👍
@user-yq9pb8ih1l8 ай бұрын
Allah karabamu da sharrin iyan midiya
@user-ft1lp4ct2r9 ай бұрын
Wnn itace fatawa ta gaskiya ba zagi ba chin mutunchi KOWA Allah Y Kara basira
@dawudibrahim14388 ай бұрын
Alhamdulillah Gwara KU Gaya Wa Kowa GASKIYA
@balamijinyawa79099 ай бұрын
Allah ya Saka Maku da Alkhairi maiyawa ya kyata mako.
@abdullahimhassan37309 ай бұрын
Allah ya Saka da mafificin alkairi Allah ya qara nuna mana gaskiya ya bamu iKon binta yanuna mana karya ya nisan tamu da ita amee ya hayyu ya qauyum
@daboibrahim37699 ай бұрын
Allah Sarki, Allah yayi maka don janye abinda yake ba daidai ka karbi abinda yake daidai.
@abakarmamoud15768 ай бұрын
Allah Ya keuta
@angoabdourahmane35039 ай бұрын
Machallh barakallah y'a allh y'a bada lada 🤝
@auwalabdullahi62819 ай бұрын
Allah ya saka da alkairi
@abubakarabdullahi61839 ай бұрын
A kullum soyayyar Annabi (SAW) tana gudana ne a cikin zuciyar bayin Allah tare da tsananin ladabi da dabi'ar qan'qan da kai, idan aka fadi Ma'aiki (SAW) ba kamar yadda kake iya fadar Annabi (SAW) cikin zafin kai, rudani da rashin tarbiya ba. Babu shakka rashin ladabi da sanin abunyi suka ya sanya kafara neman yanka wuyanka da wukar dake bakinka da sunan soyayya, domin babu inda Salatul fatihi zatafi Salatul Ibrahimiyya, komin girman fa'idar dake dauke acikin Salatul fatihi bisa ma'ana. Yakamata hankali da ilimi su sanya kasan cewa dukkan abunda Annabi (saw) ya sanyawa hannu, har duniya ta nade babu abunda zai cimmasa balle yafishi. Haryanzu amatsayinka na almajarin Tijnaniya baka iya bambance falala da daraja, Annabi +saw) ya wuce tunanin duk wani mai tunani, haka kuma dukkan abunda yafito daga gareshi, babu wani hankali da zai iya hikayo haqiqanin daraja da falala na wannan abu, saidai na daga abunda shi manzo (saw) ya ambata yazama ilimi ga al'umma. Manzon Allah saw koda Atishawa yayi yace shine salatinsa, ba harafi zuwa kalma ba duk wanda yace zai fada mana koma bayansa amatsayin wanda yafishi a kololuwar daraja da falala sai mun mayar masa da abunsa.
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Wannan itace soyayyar annabi s.a.w
@hasahniger25709 ай бұрын
Allah ya tsare mana imanimu
@HabibaMuhammad-px5tx8 ай бұрын
Allah kasamu dace
@mahamadousani54089 ай бұрын
Hummm
@aboubacarsahibou.adarnagat4149 ай бұрын
Allah ya rabamu da sherin mai singlety Amin
@MohamedRamatou-pe3gz9 ай бұрын
😂😂😂😂
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Amin wllh
@bilyaminuabdullahi9 ай бұрын
Allah yabada lada gaskiya tijaniya cike take da gurfacewa akan karamumin dasuke ba shehu tijani
@MusaMuhammad-kw6if9 ай бұрын
Allah yasa yagane anayi Dan Allah ba Dan son xuciya ba
@abubakarsalihubahashime82639 ай бұрын
Gaskiya ne Amma kana yin maili kamata yayi katunkari gaskiya kawaii indai har gyara za kayi mallan
@hapsatsali87399 ай бұрын
Ga wa wa sabon mahaukaci abin dariya hhhhhhj😄😃😀😅😆😂🤣😅🤩😆😄😃😀😛😋😜😜😛😋
@abuabdallahabuabdallah30779 ай бұрын
Allah yatsaremana imaninmu
@abuaishaalfurqan9 ай бұрын
Amin.
@yusufissa54299 ай бұрын
Amin. 0:15
@namalamfaruk28379 ай бұрын
Wai ni abinda na ke mamaki yadda mutum zai daukaka abinda wani yayi ko koyar fiye da karantarwar Manzon Allah S.A.W..subhanallah. Yy mutum zai karanta salatil fati a sallah? Da wace hujja? Ta yaya mutum zai dage wai malamin sa baya kuskure? Gaskiya shawarata shine yan dariqa su saki hnyr Tijjani su kama hnyr Manzon Allah S.A.W. .
@user-un5sg9uk4r9 ай бұрын
MA sha Allah
@abusalmamambila9929 ай бұрын
Baku San Annabi Saw ba babu wani abun alkhairinda bawa zai samu bai biyo ta hanyar Annabi ba Saw, kamar yadda Annabi Saw yace Allah shine Mai bayarwa nikuma Mai rabarwane Wannan Hadisi yana aiki daga farko har karshe
@makaranta9 ай бұрын
Masha Allah
@mahamadousani54089 ай бұрын
Qalubale
@user-jh5qq8tr8n9 ай бұрын
❤
@maryam_shorts_tv40649 ай бұрын
Aslm Malam Abu A'ishah ana maka nasiha naga kamar kai Malami ne kuma ɗan jarida en zakasa photon yan uwanka malamai kasa masu kyau na lura tun bayan kama Abdul fatahi kasamu photon sa babu riga kana ta sakawa kaji tsoron Allah kar kaci mutun cin malamai mu subscribe dinka bamajin dadin Abin da kake duk da yake Ni ba izala bane kuma ba dan DARIQA bane Allah yasa mugane
@abdulusman29639 ай бұрын
Kai Dan shi'a ne ko Quraniyun??? Kar ka zama munafiki mana.. Ya zaka ka kare karyayar hakori, zindiki Mai singleti, jahili Mai fifita maganar shehun sa sama da na Anabi SAW..
@BaralabaCikaji9 ай бұрын
@@abdulusman2963Sallallahu alaihi wa sallam ❤
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
ai abulfasadi bâ malami baneshi jahiline mai girman kai acigaba da sa hotonsa ahaka dan baida wata darajja sakarei kawai
gaskiya wanna.sheik Allah yaqara masa albarka.mungade
@abuaishaalfurqan9 ай бұрын
Aminm
@abulfathi_8 ай бұрын
Slm Barka Malan mai alfurqan agaskiya Kanada sonzuciya domin ashafinka kana wasa da hankalin mutane dilili shine babu irin kariya da bakuba DC Idriss ba akan kalaman batanci ga janabin ma aiki sekuma naga DC Idriss yafito yaci mutuncin Musuluman plastin cewa yan bidi a ne bakayi taalikiba akan haka shin su koda yan bidi a ne basa buqatar agaji to muna so kafito kayi bayani
@LeelAmeer9 ай бұрын
Allahu akbar kabiran
@abdulrashidalkasim9 ай бұрын
ALLAH yasaka da mafificin alkhairi 🙏
@user-vo6gj8jl1h9 ай бұрын
Zanyimaka tambaya shekaran hamsi da akwai izalla to inason amsa indagaske
@abdullahiuzaifahaladu16189 ай бұрын
Kai mufa bajahilaibane menene tasa bakasaka na ibrahim khalil ba koshi ba malamibane idan ana magana ta ilimi masu ilimi akebari suyi bayanin daidai dakuma badaidaiba, batreda cinmutumci ko aibata wani bangareba domin jama'ar musulmai sufahimci daidai dakuma ba daidaiba domin agyara amma anmaida musulumci siyasa kowane banza dayaci yakoshi sayya ware yace babu wanda ya'iya saishi Allah kaganar damu.
@user-tw7hl6if2x9 ай бұрын
Doniya de bagidan zama bane kuma qarshen alawa qasa
@BadaruAbdullahi-iw3le9 ай бұрын
Munafukan banza maqiya Manzon Allah s.a.w
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Allah ya ganarda kai
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Mabiyan waliyye tunbur
@AwwalAbdullah-qh6fz9 ай бұрын
Tijjaniyawa ku guji son zuciya ku tsorachi Allah
@hapsatsali87399 ай бұрын
Mai sing Mai sing wait ina single tin yakene yakamata ka ajiye atarihi kọ yara da jikoki suagani 😂😅😮
@sulemanaadam40859 ай бұрын
YA SLAM ALLAH FORGIVEN US ALL FROM THIS BAD PEOPLE AMEEN
@MuhammadAli-kw6sj9 ай бұрын
Ameen ya hayyu ya Qayyum
@SaadouMoumouni9 ай бұрын
O
@ameerullhajabdullah74399 ай бұрын
Rugurugu Kenan, kurmus darika
@AbubakarAliyu-lv7kv9 ай бұрын
abulfassadi kenan tijjaniya sam sunna sak
@user-vo6gj8jl1h9 ай бұрын
May SA Ku izalla kunna da sabani Ku sharul makan
@wadakoli41409 ай бұрын
Yan tijjaniyya Arnan boye.
@MohamedRamatou-pe3gz9 ай бұрын
Gaskiya kan
@bilyaminuabdullahi9 ай бұрын
Wallahi tijani qaryayakeyi bai hadu Damanzun Allah S.A.W ba
@abdullaimuhammad72689 ай бұрын
Kada karantse
@abulfathi_8 ай бұрын
Muna so mu sani da salafiya da izala da dariqa da qadiya shin duk kansu ba Musulmi bane ehhhhh to muna so kafito kagaya muna saura macayayinsu agareka
@RabiouAssoumane9 ай бұрын
اتق الله 😊
@malamrisse76429 ай бұрын
Wannan abulfathi daman say yajefa Kansa chikin nadama saboda Chi kullum chehu yache waly yayi katobara me girma
@BaralabaCikaji9 ай бұрын
Karya fa sukema shehu tijjanin duk yawancin maganganun dasuke danganta masa sune suke kirkira dan su batar da al'ummar musulmi
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Dane zakace haka kuma kasha amma yanzu ga littafe ga audio ga kuma vidéo allah yayi dare kuma gari yawaye kadaina batama kanka lokaci😂😂😂😂😂😂
@aliali-ss8kx9 ай бұрын
Slm
@abuaishaalfurqan9 ай бұрын
wslm
@Rashidataannabi9 ай бұрын
Izala guba bamayi
@bosbigman28939 ай бұрын
Dama izalah basa tareda mahaukata😅
@MusaMusa-kn1qd9 ай бұрын
Sbdulfathi qarya da girman kai
@oumaroufaroukelhadjeissou85379 ай бұрын
Ni atawa fahimta dan izala karya kawai chike zubawa acikin jawahiril maani
@sulaimanyusuf51729 ай бұрын
To ai zaka iya mallakarta sai kagani ko akwai ko babu abin dasuke fade acikin ta , dan uwa.
@AdamuAyaro9 ай бұрын
Karya sike Yan bidia
@hajrahajra75439 ай бұрын
😂😂😂😂😂😂😂😂mmmmmmm
@dalibansunnahtv9 ай бұрын
Abulfathi ya haukace 😂😂😂😂😂😂😂😂
@youssoufabdoulaye20489 ай бұрын
Ml kaji tsoron Allah ka dena saka Chi pejinka da singui leti
@NafiouMoustapha9 ай бұрын
Ankama sakashi da wannan singileiti har sei rana tafito ta yamma
@JibrinUsman-se4cz2 ай бұрын
Taya zasu yimasa magana tinda suna goyon bayan akidarsu ta kafirci da wulakantta Annabi sae anyi maganar tauhidi sai su juya suyi qazafi munafukan addini
@journalist17638 ай бұрын
Munafiki
@abdulahisaimaila-vb8tj9 ай бұрын
Munafikan banza in izala masu imani abaki
@gaskiyadacigareta87679 ай бұрын
Tunda sunce kubi Allah da Annabinsa S.A.W ba wani gardin shehiba aidole kukirasu da munafuqai. Kafiran banza kawai maqiya Addinin Musulunci
@user-tt4ju2xo3j9 ай бұрын
Wa nan abdoulahi ka yi assara sunanka jahili Banza kaweye
@user-jh5qq8tr8n9 ай бұрын
❤
@user-vo6gj8jl1h9 ай бұрын
Zanyimaka tambaya shekaran hamsi da akwai izalla to inason amsa indagaske