Wata sabuwa_pastor yakalubalanci musulmi akan son annabi_sheikh Musa asadu yayi martani

  Рет қаралды 60,587

DUNIYAR MUSULUNCI

DUNIYAR MUSULUNCI

Күн бұрын

Sheikh musa Yusuf asadus Sunnah yayiwa pastor martani, Akan kalubalantar musulmi gameda soyayyar annabi s.a.w Wanda tasharmu mesuna duniyar musulunci muka kawo muku domin ilimantar daku
Kuyimana subscribe a KZbin channel dinmu mesuna duniyar musulunci domin samun shirye shiryenmu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun kannywood, Sheikh musa Yusuf asadus Sunnah, darikar tijjaniyya, izala, salafiyya

Пікірлер: 79
@bosamarketbosamarket1110
@bosamarketbosamarket1110 11 ай бұрын
Mafita kawai anemo malam Abduljabbar yabashi amsa
@musaddikibrahimshuaib317
@musaddikibrahimshuaib317 11 ай бұрын
Malam wnn bayanin naka baigam sarba yaka mata kayi cikakken bayani Irin wnn hadisan mln Abduljabbar yake yaki da su Amma kuka shirya masa makirci sabo da kiyayya wlh munga noku bazaku iya bawa Annabi kariyaba. Kuma yanzu munyarda da abida mln Abduljabbar yake fada mungansu shine Mai gaskiya kuncu cemu Kun Doramu akan karya Allah yafito mana da mln Abduljabbar domin shine kadai zai iya wnn yakin bakuba
@omarharouna9328
@omarharouna9328 11 ай бұрын
Aslam Alekoum Sheikh Na so kuyi tsaye a kan zantchan pastor…. Domin yaji tchikakoun amsoshi…
@usmanmunir2554
@usmanmunir2554 11 ай бұрын
Naso ace ka warware shubihohin da pastor din yakawo domin su fahimta....
@dayeebsuleman5543
@dayeebsuleman5543 11 ай бұрын
Ai ba zai iyaba saboda akwai abin da bazai iya karewa ba amatsayinsa na Dan izala da yake ganin duk abin da yazo a shh bukari ya inganta
@D_chozen1
@D_chozen1 11 ай бұрын
Allah ya sakawa Sheick Abdul-Jabbar da alkhairi. Tun Kamin ya mutu Allah ya fara nuna aikinsa da manufarsa.
@adamumuhammadkobo1783
@adamumuhammadkobo1783 11 ай бұрын
Wannan surutun ne martani ga wannan Kirista? Kafito kawai wadanan hadissan ba ingantattu ba ne su. Allah Ta'alaa Yaji kan Abduljabbar ba dan ya mutu ba
@nuragabadaigabadai9818
@nuragabadaigabadai9818 11 ай бұрын
Magana ta gaskiya fasto hadisin da kakawo agunmu mu ahlussunah bamu yarda dashiba kaneminemi karatu mlm Abdul jabbar zakasamu cikakkun bayani Sake nuna hadisine da akajin ginawa annabimmu domin abatashi agunmu karya akewa annabinmu s a w
@musaddikibrahimshuaib317
@musaddikibrahimshuaib317 11 ай бұрын
Ameen ya Allah
@sadiyafarouk5026
@sadiyafarouk5026 11 ай бұрын
Ai kai ne wawa ko baiyi bayani ba kai ba musulmi bane ko bakajr islamiya ba ko baiyi bayaniba ybkamata kasan abun da pastor yace gaskiya ne ko karya in dai har kaje islamiya
@usmanbabangidausmanbabangida
@usmanbabangidausmanbabangida 11 ай бұрын
Wlh Mal Musa wan nan amsar Bata fitaba
@nuragabadaigabadai9818
@nuragabadaigabadai9818 11 ай бұрын
Mlm asadusunna kace anbawa Anna bi s a w ,fifiko akan kowa Amma me yasa aa kidarmu ta ahlusunna malamanmu ku kece dai dai da kowa ne?
@AbdullahiYusuf-yv8ub
@AbdullahiYusuf-yv8ub 11 ай бұрын
Waihadisin akwaishikobabu
@mamangazalimamanhassan1363
@mamangazalimamanhassan1363 11 ай бұрын
Akwai shi amma karya ce
@auwalauwal7373
@auwalauwal7373 11 ай бұрын
Gaskiya wannan bayanin begamsarba kawai kacemar hadesin be ingantaba kowaye yarawaitoshi
@nuragabadaigabadai9818
@nuragabadaigabadai9818 11 ай бұрын
Kuma mlm ,baka Bada amsaba akan hadisin cire kwar kwata,naji Ahmad gumi yayi wan Nan bayani,Amma asanda naji abun ya dameni domin ko Kai mlm akace kana da kwarkwata anzageka,wlh banji nutsuwa ba Saida naji karatun mlm Abdul jabbar daya tabbatar da hujja akan hadisin karya ne,Amma kayi Shuru baka Fadi matsayarka akan kwarkwata ba?
@maryamumar6517
@maryamumar6517 6 ай бұрын
Maganarka gaskiyane
@ZayyanuUsman-iw3tk
@ZayyanuUsman-iw3tk 11 ай бұрын
Kaymalam yakamata kakare wanna hadisin kugaskiya yafada hadidsa suna cin mutunci annabi
@mamangazalimamanhassan1363
@mamangazalimamanhassan1363 11 ай бұрын
Malan asadu baka bashi amsa ba
@Adamuhassaniwambai
@Adamuhassaniwambai 10 ай бұрын
Malam yana kamekame ya saki layi Pasto yayi magana amma malam yakasa rusa maganar pasto sai badambadama
@saadusalihu8630
@saadusalihu8630 11 ай бұрын
Maganan Sheik Abduljabar yafara fitowa
@auwalmusa9511
@auwalmusa9511 11 ай бұрын
Pastor yafika gaskiya Mallam allah yasa mudace ameen
@sadiyafarouk5026
@sadiyafarouk5026 11 ай бұрын
Amma dai kaima dai munafikin Allah kake tunda baka saurari abunda Mal. Ya fadi kayi nazarind daura akan mahanga nazari sakare kawai
@usmansaboisah9569
@usmansaboisah9569 11 ай бұрын
Pastor yafika gaskiya Malam Asadu!
@maryamumar6517
@maryamumar6517 6 ай бұрын
Malam ka kauce hanya akan abinda pastor yace
@UsainiAbdullahi-p8k
@UsainiAbdullahi-p8k 10 ай бұрын
To,abin tambayar malam wannan Hadith shin akwai wannan maganar Arubuce?inde haka wannan Hadith hakayake tofa akwai Mastala.
@maryamumar6517
@maryamumar6517 6 ай бұрын
Ka karyata pastor shine magana
@sadiyafarouk5026
@sadiyafarouk5026 11 ай бұрын
Lalle wannan pastor munafiki Allah ne, Allah kama tsarind ire Irene wannan mufakinka mutane, Allah y mana mana magani shi, to kaima in ba kana munafikin Allah y Annabi zai cemaka ka shiga Allah har yace y barshi a wuta dama ai canne yafi cancanta d makiyan Allah irin ka astagfirullah y Allah duk yadda duniya y kasance Allah ka barmu akan sunnaj Annabi Muhammadu S.A.W Ameen y Allah
@ibrahimsule8734
@ibrahimsule8734 11 ай бұрын
Idan kai bakasan christa suna rubutawa ba ai christan da suke rubutawa sun sani, kuce masa ya tambayi yan kungiyar christan bazata,wadanda kuke turawa suje sukoyi musulunci don suzo su ringa irin abinda yake fada.
@daboibrahim3769
@daboibrahim3769 11 ай бұрын
Don Allah Sheikh ka daina kula irin wannan wannan gafalallun mutanen, wadanda basu San inda kansu yake ba. Burin su kawo insult ga Annabinmu.
@MikailuIbrahim-vu6vg
@MikailuIbrahim-vu6vg 10 ай бұрын
Ya Allah ina roqonka dasunayenka dafiya kyau da Kuma suffofinka mafiya dauka kawulaqanta wannan fastodin
@AMINUALADO-pz5mq
@AMINUALADO-pz5mq 11 ай бұрын
Makaryatan banza da wofi kakasa bashi amsa dama abduljabbar yafada kune kuka karyatashi
@BilyaminuAliyu112
@BilyaminuAliyu112 11 ай бұрын
Ya Allah kakara shiryar damu takan tafarkinka Mai taurewa da tsarkakewa ameen ya Rabbeel alameen
@suleimanabdullahiahmed3263
@suleimanabdullahiahmed3263 11 ай бұрын
Salam gaskiya ba a baiwa pastor amsar fatawar sa ba anan
@maryamumar6517
@maryamumar6517 6 ай бұрын
Malam mai ya kawo maganan plaza a maimakon ka karyata maganan pastor
@issoufoumahamadou868
@issoufoumahamadou868 10 ай бұрын
Macha allah madame allah yasakamaka da alhairi
@musabashir9234
@musabashir9234 11 ай бұрын
Kai pastor Wannan hadisan basu ingantaba babu su
@abdurrahmanahmadusman2474
@abdurrahmanahmadusman2474 10 ай бұрын
Jazakumullahu Khair
@shamsiumar1890
@shamsiumar1890 11 ай бұрын
Musa kenan
@MohammedMagaji-s3b
@MohammedMagaji-s3b 11 ай бұрын
Allah yasa mudace amin 🙏
@KanawaUmate
@KanawaUmate 11 ай бұрын
Ya hayyum ya kayyum ka iyamana 😭😭😭
@nuragabadaigabadai9818
@nuragabadaigabadai9818 11 ай бұрын
Abun kunya ya tanbayeka ko Babu hadisan bakace komaiba?kaifa halifan annabi ne yakamata kace wani abu shin akwaisu ko Babu!Kuma meye matsayarka akansu?fasto Ina baka shawara kanemi karatuttukan mlm Abdul jabbar kaji yanda annabi Muhammad s a w yake.
@EmmanuelIbrahim-m8u
@EmmanuelIbrahim-m8u 11 ай бұрын
Mallam kaje straight to the point you only convince those that are not deep thinkers baya men ka sun goyi bayan Pasto Allah yasa mu dace
@abdouabdoulmadjid5696
@abdouabdoulmadjid5696 10 ай бұрын
Ga irin wada akewa gudu,
@hamzaalhasa4788
@hamzaalhasa4788 6 ай бұрын
Wannan pastor kayi karya
@dawudibrahim1438
@dawudibrahim1438 11 ай бұрын
Munafiki
@nuragabadaigabadai9818
@nuragabadaigabadai9818 11 ай бұрын
Afuwa yace zansa nayi kuskure na saka tace afuwa
@ameenubello994
@ameenubello994 11 ай бұрын
Hi
@NajibUmar-i6w
@NajibUmar-i6w 11 ай бұрын
Ameeen thumma ameeen
@اوليحيعدم
@اوليحيعدم 11 ай бұрын
Allah dai ya ķara tsine muku bakin gwargwado muna fukai😢😢😢
@suleimanisah918
@suleimanisah918 11 ай бұрын
Susuwa bakai specifying ba
@abdullahimuhammad3199
@abdullahimuhammad3199 11 ай бұрын
Allah sarki Allah dai ya tsaremu Sharrin banu umayya
@SaniAdamou-k2f
@SaniAdamou-k2f 11 ай бұрын
Gaskiyar abunda ake gayamuku hadissan karya akema anabi Bashir yafadeshiba
@abou440
@abou440 11 ай бұрын
kai jama Nigeria
@UzairuYakubu-pt4vm
@UzairuYakubu-pt4vm 11 ай бұрын
Gaskiya wannA pastor Allah ya shiryi shi
@ahmadabubakar7817
@ahmadabubakar7817 11 ай бұрын
Ya ALLAH karayamu muna musulmi masu imani kadau rayiwarmu muna musulmi Ya ALLAH katayardamu cikin salihan bayi ya hayyu ya qayyum
@abou440
@abou440 11 ай бұрын
wike ne ya aiko chi
@adamudambijadmj3457
@adamudambijadmj3457 11 ай бұрын
Slm malam asadus sunnah yah Allah ya saka maka da alkhairi❤
@sumayyaabubakar1731
@sumayyaabubakar1731 11 ай бұрын
Prophet Muhammad has a lot of good deeds that we can learn from so as to find happiness and rest of mind in this life and the next. Any allegation will be put in vain when you have the right knowledge that will help you differentiate between truth and falsehood.
@سليمان-س3ن
@سليمان-س3ن 11 ай бұрын
❤❤❤❤
@DUNIYARMUSULUNCI
@DUNIYARMUSULUNCI 11 ай бұрын
Thanks you
@MondayDaniel-d8i
@MondayDaniel-d8i 11 ай бұрын
Tell Dem the truth ,god bless you sir
@AbdullahiYusuf-yv8ub
@AbdullahiYusuf-yv8ub 11 ай бұрын
Tokaidawakakekoki
@chaibouabdoulbaki3489
@chaibouabdoulbaki3489 11 ай бұрын
Good
@FredrickWilliams-l7c
@FredrickWilliams-l7c 11 ай бұрын
Allah ya jikan ka pasto mutanen nan sun tsani gaskiya
@stynofarmranch7957
@stynofarmranch7957 11 ай бұрын
GOD forbid
@Dahiru-s7q
@Dahiru-s7q 11 ай бұрын
Allah yaskada alkairi pastor
@RabiuMohammed-f5t
@RabiuMohammed-f5t 11 ай бұрын
Kayi shiga ta musulunci a matsayinka na pastor kana shirks zamu gamu a gaban ALLAH
@ahmadumar6069
@ahmadumar6069 11 ай бұрын
Allah ya qara maka imani da fasaha da yawan rai . Allah ya temake ka.
@MHtaliMht-t5e
@MHtaliMht-t5e 11 ай бұрын
Wanna pastor Wawa ne'.sakare'
@naibijameel8044
@naibijameel8044 11 ай бұрын
John 16:8-11 and when he spirit of truth has come, he will convict the world of sin, and of righteousness and of judgement of sin, because they do not believe in me of righteousness, because I go to my father and you see me more: of judgement because the ruler of this world is judged
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 11 ай бұрын
Allah yakara sinema asada sunna
@suleimanisah918
@suleimanisah918 11 ай бұрын
ALLAH YA TSINEMAKA DAN ISKA DAN BIDIAH
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 11 ай бұрын
Tasto gaskiya ya fada ga yan iziz yace sune ga wala kai ta annabi ci kin hadai say
@yahayausman-rz5yl
@yahayausman-rz5yl 11 ай бұрын
Allah yasaka da alkairi
@adamuzakari4925
@adamuzakari4925 11 ай бұрын
Munafikin pastor me yada pastor da fiyayen halita banda munafurci
@usmansaboisah9569
@usmansaboisah9569 11 ай бұрын
Pastor yafika gaskiya Malam Asadu!
@abbanismailtv9087
@abbanismailtv9087 11 ай бұрын
Hhhhh😅😅 pastor ayuba kenan jahili ne akan haka
Allah ya tsine Independent 🔥🔥 Shaikh Sani Isah Adam Kano
13:29
AA Al-hudaa Media
Рет қаралды 3,3 М.
How do Cats Eat Watermelon? 🍉
00:21
One More
Рет қаралды 11 МЛН
规则,在门里生存,出来~死亡
00:33
落魄的王子
Рет қаралды 26 МЛН
GIANT Gummy Worm Pt.6 #shorts
00:46
Mr DegrEE
Рет қаралды 105 МЛН
shehu idrisu baban Salma keffi
11:49
Wakokin shehu Dan anty awe tv 24
Рет қаралды 37 М.
Hukuncin Mutun yasa a Sauke masa Al-Qur'ani sbd halin kuncin dayake ciki
14:02
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 86 М.
Wani ɗan Bindigà da ke son kashé Shiekh Bello Yabo 🙄😂
10:55
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 40 М.
Babban Asiri Ya Tonu Akan Ya Bidi'a Malam Yayi Sabuwar Ragargaza
14:33
Zazzafan Martanin Imam Abulfathi Kan jahilcin Malam Abdulwahab Abdallah
22:26