Agaskiya ba zanshiga zanga zangaba. Amma. Ina rokon. Allah yaba masuyi. Nasara. Allah, yasa sukawo munacanji. Na'Alkhairi, aqasarnan.
@AdamAAudiusoumn19 күн бұрын
Masha Allah Allah bada saa Allah Ayinasara👉🇳🇬💪
@SamiraSalisu-uy1uq19 күн бұрын
Gaskiya malamae kuyi hakuri
@SamiraSalisu-uy1uq19 күн бұрын
Ngd
@AbubakarilyasuJido19 күн бұрын
Inna malamai masu Muslim Muslim azzalumai Allah ya Isa y'ayan wahala.
@aliyuzangina55309 күн бұрын
Gaskiya bai kamata ace munbar wannan bawan Allah da yake kokarin kwato mana yanci ace akanmu an kamashi amman kowa yaja baki yayi shiru ya kamata a fito a nunawa gwamnati kama wannan bawan Allah bauyi daidaiba muyi cincirundo mutafi inda akaje aka rufeshi hakan shine ya kamata
@HussainiYusuf-ky7oj19 күн бұрын
Malamai kuji tsoran Allah wlh munacikin wani hala dan haka wlh mungaji da bamu hakuri(Ya_shabab)
@AdamAAudiusoumn19 күн бұрын
Jarmiya zasurasa
@AhmadAliyuS.kaigama15 күн бұрын
Allah yasaka ma da wannan bayani akan su kawo mana abinda Yakamata muyi banda zanga zanga!!!!😢
@AssamaYaoh19 күн бұрын
Maluman yan son zuciyane
@ShettimaMusa-z9l19 күн бұрын
Matasa kada muyarda malamammu na Nigeria Ana basu kongila
@ibsnomaa19 күн бұрын
Babu wani azzalumi da sunan malanta ko a wane akida yake da zai hana mu zanga zanga. Ku shige mota kuci abinci sannan ku hana mu
@bashirsuleiman976018 күн бұрын
Allah ya Kawo mana mafita. Aima sanatoci kiranye. Zanga zangan lumana Yana da kyau idan yan Iska basu bata shi ba
@user-on9ko9gn6s19 күн бұрын
Ameen yahayyu yaqayyum gaskiya anacikin wahala munamuku addua allah yasa kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy allah yakaremanaku alfarmar annabi saw haquri kam anijeria munyishi allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa🤲🤲
@SulemanGk-by5mt18 күн бұрын
Asalam happy fride
@mubarakabdullahisalihu741419 күн бұрын
Sai mun Fito
@NrsKDDano19 күн бұрын
Ma sharrantan wasu daga cikin Malamai suna daga cikin mtsalar Mu a Nigeria.
@MustaphaMagaji-dh9hp19 күн бұрын
wannan gaskiyane
@KHAIRANINSHAALLAH9919 күн бұрын
Wallahi Malam izala San ranku yayi yawa kun jefa Nigeria cikin bala'i, Kuma Allah zai zaka mana. Amma daga malam izala a kwai wa yanda ba mutanan Allah ne da Shugaba SALLALLAHU ALAIHI WA SALAM. YA HAYYU YA KAYYUM ka saka mana🇳🇬
@sabiumusarg718219 күн бұрын
Ta ina ne malamai suka jefa Nigeria cikin bala'i?
@ibsnomaa19 күн бұрын
Azzalumai ne
@sabiumusarg718219 күн бұрын
@@ibsnomaa meye zaluncin da suka yi?
@zynarbmustapher658819 күн бұрын
@@sabiumusarg7182Nima dai shi nake so na sani. Wai duk wa dan suka Saka Nigeria cikin bala'i Amma ba Wanda suke zargi sai malamai saboda su suka Raina.
@sabiumusarg718218 күн бұрын
@@zynarbmustapher6588 Abin da na gani kenan.
@user-xx1bz1lq7l18 күн бұрын
Good morning how are you
@rabiutasiusalisu39519 күн бұрын
Sokwayen mallam
@sharaniuba466719 күн бұрын
Abinda zamuyi shine addu'a idan antaru ayi alkunuti ayi addu'a ayi istigfari Kowa ya canza halinsa ya koma na kirki Wanna shine mafita Bawai zanga zanga ba
@AdamAAudiusoumn19 күн бұрын
Sufa malaman musucewa Kar ayi zanga zanga toh wannan tzadarrayuwa ko ajikinsu wllh
@ibsnomaa19 күн бұрын
Shi wannan tsinannen Kabiru gombe din dan maula mabaraci da sunan malami, azzalumi kawai. Wallahi sai munyi insha Allah
@zynarbmustapher658819 күн бұрын
Kuje kiyu Allah yasa a kashe ku a can😂
@HajaraAbubakar-i5c19 күн бұрын
Allah ya tabbatar da Alkhairi ammafa zanga zanga bata haifar da Alkhairi, Allah yasa mu dace ya kawo mana mafita
@khadijamuhammad733819 күн бұрын
😭😭😭😭🤲🤲🤲🙏🙏🇳🇬🇸🇦
@AliMazaje-v8z19 күн бұрын
😅
@SaudatAbdullahAbdullah19 күн бұрын
Kuntaba ganin wanda baya cikin wahala yasan wahala?? Ai wadannan shegun malaman idan su zaku biyewa toh wlh mutuwa da yunwa yanzu kuka fara. Shegu masu ci da addini
@ZinatuYusuf-s5i12 күн бұрын
Mutane muji tsoro Allah magyara halayanmu mu mutuna akwai mutuwa akwai hisabi duk wadda yayi dai dai zaiga daidai Allah yazabamuna shuwagabanni dai dai damu masu azabtarmu badan manzon Allah tsira da abincin Allah sukaqa tabba agaresa yaroqa muna Allah ba komai zamuyi Allah yajinkirta muna sai munje gaban dayanzu mudade da shudewa batamu Akeyi
@adamuyusuf572318 күн бұрын
Kutumar uban kabiru gomben....malamin gwamnati ne
@AbubakarilyasuJido19 күн бұрын
Allah ya tsinewa malaman da suka sa muka zabi wanna Dan iskan shugaban.
@zynarbmustapher658819 күн бұрын
Kudai da ba kuda wayo ba Wanda yayi muku dole da Wanda ya Saka Maka bindiga yace zaika zabi Wani.
@AbubakarilyasuJido19 күн бұрын
@@zynarbmustapher6588 ke macece da Namiji ne da yaji martani
@HajaraAbubakar-i5c19 күн бұрын
Bawan Allah bafa bindiga aka dora maka Akai aka sakaka dole kayi zabeba, sannan ba yaro bane Kai da za'a saka dole, Dan haka muji tsoron Allah mudinga furta Kalmar adalci, Allah ya kawo mana mafita