Shirin a fada a ciki tare da Gwamnan Zamfara in da ya amsa wasu tambayoyi game da gwamnatin shi da abubuwan da suka shafi rayuwar al'ummar jihar Zamfara. #BBCHausa #AfadaAcika #BBCWS
Пікірлер: 53
@muhammadbuhari29962 жыл бұрын
Dan Allah kokira gwanan taraba BBC Dan Allah
@abdulrahamansalisu660011 ай бұрын
Dan makaryacciya allah wadaran rayuwarka
@kabiruk.b6636 Жыл бұрын
Wlh yauma haka suna cikin garinmu yanzu haka wlh wlh ☝️ ba karya bane garinmu mai suna gasami dan Allah a duba mana dan Allah 🙏
@babangidamuktaranka45282 жыл бұрын
Allah shiryar dasu
@kabiruk.b6636 Жыл бұрын
Wlh kuji tsurun Allah kunsan kabari yana jira
@abdulhakimibrahimumar9043 жыл бұрын
Mashaallah gwanan mu na zamfara abun alfaharin mu muna alfahari dakai korai na kasanchewar ka gwamnan jahar mu mai albarka kuma muna yi maka adua Allah shi kara shige maka gaba bisa ga wanga yunkuri da kayi na far farfado jahar zamfara
@auwalsani82333 жыл бұрын
Ya ALLAH yabanasara ameen sumaameen
@aliyuibrahim30463 жыл бұрын
Masha Allah Allah yataimaki governor matawallen zamfara
@usmanmuhammed4977 Жыл бұрын
Allah ya taimaki matawalle maradun.
@mammangarbaharuna503 жыл бұрын
Masha Allah ❤
@bashirgarba75873 жыл бұрын
Allah Kara kariya gwamnana BBC kuma Allah sakamuku da mafificin alkairi, a gaskiya inajindadin ire iren wannan shiri dakuke gabatarwa tareda gwamnonin qasata Nigeria, musamman wannan dakuka saketa ayau tareda gwamnan Jahana, nagode matuqa. Watching from algeria
@mustaphayakubu1142 жыл бұрын
ALLAH yasa mudace
@abdulaxeexaminu32623 жыл бұрын
Allah ya taimake ka ya kare ka ya tabbata da tsaro a garin
@alameenmuhammad1433 жыл бұрын
Alhamdulillah BBC muna fatan zaku gayyaci gwamnan kano Dr Abdullahi ganduje a shirinku na gaba
@sharifmusa7143 жыл бұрын
Allah yabada nasara mai gida matawale
@muhammaddayyab59533 жыл бұрын
Allah ya baku ikon chika alkawarin da kuka dauka
@bmgkano80243 жыл бұрын
ba laifi, Allah ya kara mai ikon taimakon alumma
@AliAli-yt6ev3 жыл бұрын
BBC
@shehumshehu25962 жыл бұрын
Shehu m shehu
@monsurksa38193 жыл бұрын
Mudai katsinawa munyi zaban tumun dare Allah ya isa babu abinda muke gani wulakanci da cin mutinci dasuda Buhari insha Allah APC takare mulkin a Nigeria saboda basa kaunar talakkawa gabaki daya mulkin su babu wani cigaba saidai tsadar rayuwa ga rashin Zaman lafia ga rashin aiyyukan yi Allah ka sakamana 😭😭😭😭😭😭 daga Mansur Haruna Daura
@kabirubuhari17413 жыл бұрын
Ya Allah kabada ikon cikawa
@usmanusmanibrahim2616 Жыл бұрын
Mudai Munsan Duk Tashar Bola Ce Yakamata yadda ya samu Mulki a Free Yakamata ace Yafi kowa kokari Anma sai surutu a Media.... Kudai ji Tsoron Allah Wlh Akwai hisabi... Allah yakawo mana Sauki Amin Bai da shirin komi akasa sai na siyasar sa Zamfara an barta a baya nesa ba kusa ba
@Mohammed-oc6qi3 жыл бұрын
Allah ya taimaki Gwamna
@yahuzakamsila62193 жыл бұрын
Alhamdulilahi
@isiyaadamu4813 жыл бұрын
Kuma don Allah kakara kula akan mulkinka saboda akwai yan zagon kasa karkashin gwamnatinka pls
@kabiruk.b6636 Жыл бұрын
Kuji tsurun Allah wlh
@jibrilsanihassan1253 жыл бұрын
Allah yajikan SHEHI badan yamutuba Shi wanga gomnan ko kunyar karya baiji
@mustaphafodio26213 жыл бұрын
I like this guy. He seems very truthful and passionate.
@nafiusani14112 жыл бұрын
Karya yakeyi
@ghalisani85373 жыл бұрын
Duk abunda shugaba zaifada to yafadi gaskiya Dan duk abunda kacce zakai saika yishi koh banan duniya bah sannan mu yan zamfara ne
@isiyaadamu4813 жыл бұрын
Allah yakarama lafiya matawalle da karfin gwiwa
@abdulazeezdanjuma63513 жыл бұрын
aslm wai don allah yaushe za ayi fira da gwamnan kastina state
@mas-udal-hassan9277 Жыл бұрын
Azzalumin Gwamna Matawalle ya kama shi a shigar da shi kara ya yanke masa hukuncin kisa ta hanyar wutar lantarki da harbin bindiga.
@salisukamilusalisu91613 жыл бұрын
Meyasa akewa alumarmu hk Allah ya Isarmu
@armayauyusuf22713 жыл бұрын
Hmm kaji wata sabuwa kuma azamfara
@mubarakbakes88683 жыл бұрын
SLM inamakowa da kowa fatan alahiri
@saniatiku5666 Жыл бұрын
Karya ce
@zamfarastateemiratesnewstv49183 жыл бұрын
Hahahahahah karya ce bayan cire mutane da akiyi basuyi komai ba ace ba zaa basu salary su ba yanzu haka akwae wajen mutum dubu biyu da ba zaa biyasu albashin wannan watan ba sannan zaace wae ana biyan mutane salary on 15 on 17 karya ce wlh ba a taba biyan salary ba on 15 17 bah sae wulakanta maaikata kawae akiyi a jihar
@saniatiku5666 Жыл бұрын
Ba gaskiya b bane ba
@YahuzaAdamu-wm3yy Жыл бұрын
Sakamako zabe zamfara
@isahyahaya83123 жыл бұрын
BBC munajin dadin shiriku
@kabiruk.b6636 Жыл бұрын
Wlh wannan maganar ba gaskiya bane wlh
@kabiruabdullahi7612 жыл бұрын
Anmaharyan,akauyen,mubama,kwanaa,achiki
@sanusiayusufbk22203 жыл бұрын
Komai ba kayiwa zamfara sai dai batata kakarayi wlh yan zuhaka anyisati 4 ana muna sata
@dalhatumuhammad24203 жыл бұрын
Uhmmmm Allah yajikan SHEHI badan ya mutuba ai zancen rashin uzuri ga Abubuwa babu wanda akayiwa hakan irin A’A YARI kawai dai mutum yayi kokarin kamanta adalci
@yusufbnabubakardingyadi86073 жыл бұрын
Hakan ya dace sosai
@monsurksa38193 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne kanasan asamu cigaba acikin mulkin ka Allah ya temakeka ka nunawa Dunia cewa kaiba irin ganduje da masari bane
@aminusaminu12863 жыл бұрын
Amin Suma amin
@mukhtarali94563 жыл бұрын
yznxu Zuwa yaushe za Ayi tira da governor kano state muma Muna da tambayoyi Zuwa ga governor kano
@maishanuibrahim40593 жыл бұрын
Allah karama lafiya matawalle
@abubakarmamuda44533 жыл бұрын
Gobe
@abubakarmamuda44533 жыл бұрын
Karyar banza
@isiyaadamu4813 жыл бұрын
Sannan muna bukatar ziyarar ka akowace local government saboda wannan yanada matukar muhimmamci agaremu magoya bayanka mun gode