Ministan Shari'ar ya musanta cewa yana da hannu wajen cire tsohon Shugban EFCC Ibrahim Magu. Ya kuma bayyana cewa hurumin nada sabon shugaban hukumar ba nasa ba ne, na Shugaba Buhari ne.
Пікірлер: 50
@malqurashi71533 жыл бұрын
Allah ya bada mafita mlm bulama Allah ya saka da allakairi
@tukurdahiru17582 жыл бұрын
Aiki na kyau minister kuma gwamnanmu na gobe inshaa Allahu
@abu-rumaisauassalafy47763 жыл бұрын
Gaskiya dai ya kamata a karfafa doka ta yadda za'a ke hukunta masu laifukan ta'addanci.
@sanirochas65463 жыл бұрын
Wai mutum lallesaiyakare karya Allah yasawake
@nurahamidu4003 жыл бұрын
Allah.yabamuzamanlafiya
@muhammadrabiuzarate24253 жыл бұрын
Allah yayi jagora
@user-rq2mu7yj2yАй бұрын
ASM BASHARA A AKAWAY KOMIDAKOME A NIGERIA JUYIN MULki kaway
@usuftabdullahi9991 Жыл бұрын
Nasarawa stst
@yusufaismail46703 жыл бұрын
Allah Kara tsare mana imaninmu
@saiduahmed79753 жыл бұрын
Good
@yusufaismail46703 жыл бұрын
Allah saka da alheri bulama muna godiya
@laminusani50803 жыл бұрын
Gaskiya akau gyara wazan ministre baida gaskiya yullahi
@sayyadananamaryamnigeria77943 жыл бұрын
Assalamu Alaikum qasa tadai Akwai dan mowwa da bora qarara munsani mlm bulama Allah dai ya tsaremu ya kareemu kawai
@nurahamidu4003 жыл бұрын
Alhamdullulahi,mungodema,allah
@danbozowahausatv91553 жыл бұрын
Masha Allah
@nawasmuhammed48873 жыл бұрын
Malami Dan garinmu ! Kuma a haka kake neman governor of kebbi state. Kai !! Wallahi munada dolayen shugabanni a kasata najeriya
@abdukarimkarim96303 жыл бұрын
Barka da shan ruwa
@zainabalimohd56423 жыл бұрын
Allah yashir Amin
@adambaka43563 жыл бұрын
✋🙏🤲
@nurahamidu4003 жыл бұрын
hangars
@abdouldjaloudditlajeunesse30883 жыл бұрын
Nagode ishqu
@ahmadsuperlifestc30393 жыл бұрын
Nageria kenan, Idan kasamu dama toh kayi abinda kake so, Ba komai
@umeruahmed86963 жыл бұрын
Hello
@nakoki96093 жыл бұрын
Fatan alheri daga birnin Delhi India hamza magaji koki
A tawa fahimtar Minista bai amsa ko tambaya daya daga cikin tamvayoyim da aka masa ba
@mmvcbbfsgdgcb8223 жыл бұрын
ثم سوف صوت
@yacoubamassaoudoujunior62733 жыл бұрын
Muna jira
@abubakarbawuro1673 жыл бұрын
Chanjin zani ne kaweh
@Kwanyawa_tv3 жыл бұрын
Agaskiya shuwagabannin Kasata Nigeria ya kamata kuju tsoron Allah, kutuna zaku mutu bayannan Allah zai tambayeku yaya kuka aiwatar da shugabancin ku
@user-vd1xm1oh4m3 жыл бұрын
What is THE full mane of abuobaker malami? I Think he is My uncle
@user-vd1xm1oh4m3 жыл бұрын
His father name is Easa Mohamad?
@imamhassanharuna52482 жыл бұрын
Abun mamaki game da yanda mahukunta suke a Nigeria ga abinda yakamata ayi sukuma ga abinda sukeyi babu wata haraka da tallaka yake ganin cigaba akullum mudai haryau idan shugaba yana magana sai kaji baimasan wane hali shi da kansa yake ciki ba balle yagane hali da kasa ke ciki ba sai wawanci da shirme da hauka da lisafin isaka da wofi
@moremp37123 жыл бұрын
To duk ? Saikasanyaddakabada amsarta takowache hanya ka iya, kan karya da gsky kasani zaka maimaitagaban Allah kuma, Allah ya isah
@mazojionnephnigeria66703 жыл бұрын
Wannan minister shari'a babban makaryacine,kumaduk tambayar daakayimasa Bai amsatambaya kodayaba
@04105er3 жыл бұрын
Bayi da gaskiya.......
@tukurdahiru17582 жыл бұрын
Ka iya bakin ka malam
@sagirmusa85293 жыл бұрын
gaskiya mutanen Nan maqiya Allah ne wllh Allah Kaine gatanmu kamana maganinsu
Har ko yaushe idan aka ce, a cikin al-ummah ba a hukunta masu laifi. Toh ba zaman lafiyah a cikin ta period
@saddamdabod40023 жыл бұрын
Ko tambaya daya bai amsa ba. Duk sai dai kame kame da kare karya.
@yacoubamassaoudoujunior62733 жыл бұрын
Mina jira
@salihuabubakar69963 жыл бұрын
Allah ya kyauta BBC kudaina yada wadannan maha'intan don cigaba da yaudarar Al umma, dafatan zaku gyara.
@usmanadamu54403 жыл бұрын
An gabatar da tambayoyi ga honorable minister, amma a fahimta ta kwata-kwata bai amsa tambaya ko ɗaya ba, kawai kwarmato yake yi ya tayar da ƙura sai ya wuce, amma kai tsaye bai amsa tambaya ba...
@mubarakadam93243 жыл бұрын
Tabbas nima banji ya amsa ko daya ba
@usmanadamu54403 жыл бұрын
@@mubarakadam9324 lallai bai amsa tambaya ba. Allah dai ya mana mai kyau, amma wannan shugabannin namu sai dai Addu'a...