A ci gaban tattaunawar Aminiya da kasurgumin dan bindigar nan, Bello Turji, ya bayyana abubuwan da suke so a yi, muddin ana son kawo karshen matsalar ’yan bindigar da ta addabi wasu jihohin Arewa.
Пікірлер: 18
@IbrahimOusumam-md7zn9 ай бұрын
Allah kaita
@abusadiq5446 Жыл бұрын
Hmm
@Realalajee Жыл бұрын
Allah kyauta
@tanimusalisu3072Ай бұрын
In dai dagaske ake neman zamanmu lafiya to a duba wannan magana a kumayi aiki da ita.