Allah yastere Mana Kai Mai dubun isa Allah yasaka maka da alkairi ameen
@user-tc4rx7vq6r2 күн бұрын
allahu rabi yasanya wa rayuwar ka albarka dun tsarkin sunayansa ameeeeen
@sunnahtakatsaba14582 күн бұрын
Allah ya saka wa mai dubun isa
@user-co1mj5hy4m2 күн бұрын
Masha Allah Mai dubun Isa Allah ya sakama da alheri
@yusufabdullahi47762 күн бұрын
Alhamdulillah abu aisha ai kowa yasan gaskia mu 'yan ahlul sunnah mun fisu hujja Allah ya ganar da wadanda suke batarwa mu fatanmu mu gudu tare mu stira tare Allah yasa mu dace, 46:28
@issoufoukd24382 күн бұрын
Ma sha Allah inagoyan bayan me kare mutuncin annabi Allah yabaka lada me dubun isa ❤
@Mardiyaabubakar1-zs6vp2 күн бұрын
Allahu Akbar Allah Yakarimu Ameeen Yahayyu Yaqayyumu 🤲🤲❤❤❤❤❤❤
@sadikabdullah86682 күн бұрын
❤❤ AL-HAMDU LILLAH ❤ "YAN BIDI'A ALLAH YA ƘA'RA TONA MUSU ASIRI AL-UMMAR MANZON ALLAH ❤ S.A.W ❤ SU FAHIMCI SUNNAR MANZON ALLAH ❤❤
@nashbash5573Күн бұрын
Allah yabia sheik mai dubun isah ❤❤❤❤❤
@Halifayakubuabubakar-hv7xp2 күн бұрын
Wato Malam isan kaga allah y azurtaka da bin sunnah annabi s a w to fa kai allah yayimaka komai wllhya baka abinda kudi bai iyasiya sae kaga mutum kamar mai hankali amma jibgegen mushirikine
@GaddafiSaadu-ht8eo2 күн бұрын
Wannan abin dariya ne dafarko dai laa,ilaha illallah 14:46 qur,Ani ne laa ilaha illallah illa Anta Qurani ne laa ilaha illallah Ana Qurani ne laa ilaha illallah Huwa Shima Qurani ne aduba sururi kamar haka suratul daa,ha suratul baqara suratul saa,faat maganar bambamcin sanin Allah Kuma sanin Allah na Mai ilmi daban yake da na jahili koda musulmi ne dan Allah akoma makaranta
@user-th3xy3ok2s2 күн бұрын
Sunna gidan hujja bid,a gidan kwamacala
@SamailaIsmail3882 күн бұрын
Allah ya shirya su, amma sun banki daji sosai
@tenkozidane61962 күн бұрын
Masha allah ❤❤❤❤
@kmuhd94732 күн бұрын
Masha Allah Allah yasa sugane gaskiya
@MoussaTsayabu2 күн бұрын
Subuhanal lah wannen inatake makabala muttun 1 wannen kuna huyragiyane
@ameenahaliyu58482 күн бұрын
Sauran sun ari na kare bazasu zo ba Koda duniya da abun cikinta aka hada zaa basu.
@AOM12 күн бұрын
Wanda ake dan su, suna ganewa ! Kai mi zaka ganewa ?
@user-nm1ey3pd6hКүн бұрын
Masha Allah
@abdul-basidsaadanbantaje53922 күн бұрын
Mashaallah... Allah sa Su gane Gaskiya
@MamansaniadoAdomamansaniКүн бұрын
❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
@MamanWaizina2 күн бұрын
Masha Allah 🙏🙏🤲🤲❤️
@kamalhudu24272 күн бұрын
Masha Allah ❤️❤️
@kabiruibrahim54542 күн бұрын
To dan uwarka kasan
@YasirBabannanКүн бұрын
Maqaryata wawaye matsorata mrdubun tsiya
@sabiouammanislymn11592 күн бұрын
irin wanna mouhadara ay ko raasuljarima ba ze amsa wanna gayyataba saboda in kanoura dasou in zaa tabo litattafan chehoune tofa badasouba saboda gaskiya zatayi halinta ingagansou a gayyata irin wanna se inda zasousamou damar gardama
@UmaruHassan-hv6ee2 күн бұрын
Baku chika sharradin muqabala ba Ina kataba ganin muqabala mutum daya. Wakili anya kasan dokar mukabala kuwa, kodai kun boye kankune ?
@ameenahaliyu58482 күн бұрын
Sun are na kare dayan bangaran mu mun gamsu da hujjojin mai dubun isa
@ismailabdullahi30842 күн бұрын
Alham😢
@Muhammadbala0142 күн бұрын
Yakama ta kunemi littafin(كاشف الإلباس) cikinsa ne duk wannan tabargazar take, kuma wallahi babu wani dan darika da zai iya kare waccen tabargazar, sai dai injahiline zaitayin zage zage, Malam mungo de Allah yakara tabbatardamu akan shiriyar Annabin Rahama sallallahu alaihi wasallam.
@Mahmoudmadayana2 күн бұрын
Barka malam
@SufiyanuAbubakar-br4we2 күн бұрын
Qaryarbanza
@user-jn2uf6cp8b5 сағат бұрын
Kai Dan jarida sabo da Kai munafuki ne kasani kwana uku barhama gwanbe Yana Kano sunki zuwa ayi sai da yakoma zasu sauna su kama shirmansu
@AliyuYahaya-dr3ke2 күн бұрын
Hahahaha kuna ruwa
@bachirbachir-tu8fbNiger2 күн бұрын
ما شاء الله 💞💘🥰
@officialabz53972 күн бұрын
Hhhhh yaushe mai dubun isah yazama Sheikh😂😂😂😂 Mu munsan neman daukaka yake ba kare rasulu ba Mai karyar zuwa Madina kawai😂😂😂
@zainabmusa41992 күн бұрын
malamn ku sun gudu sun kasa zuwa su kare shirka da karyar littafan shehunku, kar ka manta mai dubun isa daga cikinkuya fito ba zaku boye masa komai ba bare kuce yyi muku kazafi, kuma idan kuna da rabo Allah yasa ku gane gaskiya kubi Allah da manzonsa kawai