Duk Wanda ya yaki abduljabbar basabo yataba annabi Allah ya tona asirinsa Amma dai lallai abduljabbar wawane Kuma zindiqine domin yayaiwa wayan da Allah yayarda dasu kage Kuma ance Yanuna yaki don hk sai kuje kotu kukareshi
@ثانيمعمر3 жыл бұрын
KAJI MAGANA DAN UWA ALLAH YAMA ALBARKA DUNIYA DA LAHIRA
@mustaphakabirsharu76783 жыл бұрын
@@ثانيمعمر ameen Kai ma Allah yayai maka saboda girman manzon Allah awajensa
@aatijjani64783 жыл бұрын
Gaskiya ne wannan
@adoyusif34053 жыл бұрын
Ehh fayintarka kafada Amma mu mutanan Kano munsan ribar da akasamu mutane nawane suka bartafiyar akwai lauje cikin Nadi laujen kuwa shine kodai siyasa ko sai tattalin arziki idan Akan gwabna ti ne kace akwai siyasa ya shakh gaskiya ne zai iya yuhuwa Amma mu akan malumammu bamuga siyasarba bamuga tattalin arziki ba amma Allah na kallon kowa abisa aikinsa
@aymanyusuf95003 жыл бұрын
Gaskiya Yayi bayani mai kwai
@mohammedmuntaka24313 жыл бұрын
Allah shiryar damu baaki daya. Ameen.
@ousseiniissoufouahmed29013 жыл бұрын
Malam Allah yakara maka Lafiya Malam irinku bakuda yawa daga cikin al umah Annabi Mahamadou (S.A.W). Allah kafutada na rana ga zuwa da inuwa amma Gaskiya wanne al amarine da yakamata ataya juna adou_ah Allah yahada kahouna duk ni musulmans dounia baki daya Amine Ya Hayyu Ya Qayyum.
Shidai Allah kadai yasan zuciyar mu, kuma kaida kake fadin haka bakasan komi ba acikin wanen rikici,babu son rai wlh da ni nagaskiyar mutunin nan da wlh na yabesu,amma nin banga gaskiya ciki ba farko da karshe lamarin, kawai babu wata fa'ida kuna kafirta juna kuma musulumi to kuma su suka ce kalmar kafirci bata faduwa banza...Waye zamubi tsakani da Allah Idan yakasance mu bamuda ilimi irin nasu...Yane sukeso su mayarda addinin mu na musulinci,wayanda ba musulumi ba yane zasu dau addinin mu bisabilillahi☝️
@muhammadabubakarmodibbo99393 жыл бұрын
Masha Allah
@rabium251muhammad53 жыл бұрын
wannan gaskiya NE malam
@muhammadamma31213 жыл бұрын
ALLAH YABIYA
@alajiibrakwankwasiyya78623 жыл бұрын
Madalla
@peacewithoutbias66923 жыл бұрын
Me akeso acinma ka gayamana qarya akayi masa kake nufi
@zubairchiroma79123 жыл бұрын
Kai akwai Dibgagge wlh kai munafukine
@حواصالح-و6ق3 жыл бұрын
Ni haushi ma ya bani samar in bigeshi wallahi
@realabdul40213 жыл бұрын
Wlh Gaskiya Ne Duk Wanda Kaga Yakeso A Hukunta Abduljabbar to Wlh Bawai Dun 6atanchin Da Yayiwa Manzon Allah Bane kawai Sai dai dun Ya Cimma Burinsa Domin Duk Wanda Za Kaga Yana Haqiqicewa Akan A Hukunta Abduljabbar to Wlh Zakaga Dan Izala Ne Kuma Duk Wani Dan izala, babu wani Dan Izala Da Yake Kishin Manzon Allah S A W. Hatta ma Basuson manzo Allah, A inda Na Fahimta Kawai so suke Izala ta Zama ita kadaice Aduniya to Wlh Qarya kuke
@anasmelafia45323 жыл бұрын
bawan Allah yakamata kaji tsoran Allah wannan waki ar bawaita kungiyar izala bace kawai agarin kano ne karamin yaro zakaji yazagi mu awiyya ko Ana's bin Malik yanzu kai Dan Allah antaba koyardakai wannan yanzu sokuke azuba ido ayi shiru shikenan mutuncin annabi s a w yasaraya kenan kowa yazo yayi yadda yagadama in anyi magana kuce siyasace to kufadi siyasar da akayi aciki shifa yace ayimasa adalci ahadashi da malaman nan bafa su suka nemaba shikuma wannan malamin dayake magana yakamata yayi Mana bayanin siyasar da akasa acikin al amarin Abdul jabbar
@realabdul40213 жыл бұрын
@@anasmelafia4532 ko Wanne da irin Fahimtar sa.. Kawai dai Allah Yasa mudace Allah Yakawo mana Qarshen Wannan Al'amari
@the_gameskid3 жыл бұрын
Kai jahili ne. In dai baka baku ga cewa Abduljabbar zindiqin dan shi'a ne ba toh kaima kana cikin bata bayyananna
@realabdul40213 жыл бұрын
@@the_gameskid kai Dan Gutsun Durun Uwarka An Gaya maka ina Goyon bayan Abduljabbar Ne? Kai da ike Jahilci Yayi maka katutu Bakaga Abin Da Na rubuta Bane, Magana Nakeyi Akan Izala.. Yawancin 'yan Izalan Yanzu Jahilai ne
@the_gameskid3 жыл бұрын
@@realabdul4021 kai kuma mai ilimi ne cikkake shiya sa ba ka iya komai ba sai ashar. Allah ya sawaqa.
@IlyasuMBako3 жыл бұрын
Ai kuwa ba ka dace ba domin ka kwafsa anan ka gabatar da bayanai marasa kyau kuma na son zuciya. Bama tare da kai.
@lawalahmad2123 жыл бұрын
Toh seme
@muhammadkabir62843 жыл бұрын
Malam kaji tsoran allah
@lawalahmad2123 жыл бұрын
Muhammad kabir da nayi me?
@muhammadmuslimisa54323 жыл бұрын
Kazo kana suruto kawai kaci kana tareda shi ko kafadi laujin daki cikin nadin ko katashi kabawa mutane waji kawai
@halimah34193 жыл бұрын
Bazakudainamunafirciba ai yan Nigeria gagaskiyabazakutababintaba saimunafirci duk maigoyonbayan jabar allah katozartasutare kunfikaunar Jabari akan manzan allah s.a.w aiko munshiga uku allah ysamudace allah karkakamamudalefindabamumuka aikataba kowadaizaitararda munafircinsa alahira aikinbanzakawai
@ثانيمعمر3 жыл бұрын
HALIMATU SA.ADIYA KIN FADI GASKIYA INASOKI SABUDA ALLAH YAR UWA ALLAH YABIYA DUBUN GAISUWA ZUWA GARIKI MU MUTUN KOWAIYE SHI BABU RUWANMU DASHI IN.HAR YABAR SUNNAH ANNABI S A W GAISUWA DAGA MA.AMMAR
@halimah34193 жыл бұрын
@@ثانيمعمر ngd ngd sosai allah ykarakusanciga annabin rahama allah ybarmuda annabinmu s.a.w bamudawanimasoyi inbashiba s.a.w 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@ثانيمعمر3 жыл бұрын
AMMA DAI DOK DUNIYA TAJI ABINDA ABDU JAN BIRI YA FADAWA ANNABI S A W KOMA SHIEKH NURA WALLAHI BAIDA WATA HUJA TUNDA DUNIYA TAJJI YADA ABDU JAN BIRI YAKI CIKA BAKI CIWA DOK ABINDA YAKI FADE GASKIYA NE KOMA AK TITSIYE SHI YANAN WAGA MAGANA TA NURA KHALID HA YAGAMA BAI KAWO AYA KO HADISI BA KAGA WANAN FAHIMTASA CE BABU RUWANMU BASHI AKA AIKOMUNA BA
@aliwakassoidrissaaljabbari18213 жыл бұрын
Baku iya komi ba se hauragiya malami yayi magana se ku zagai
@mustaphakabirsharu76783 жыл бұрын
Allah kaimanq maganin masifa tambaya ga duk Mai Kare abduljabbar lokacin da aka kunna Masa kalaman da yafada akace ya nuna yace bashi yafadaba kusani sahabban annabi yake Kama sunansu Yana cewa wanane yafa Kuma annace Yanuna yakasa don Allah hakama zaluntarsa akai
@حليمهالهوساوي-ر4ه3 жыл бұрын
Wlh malam gaskiya kafada acikin al amurran malaman nan akwai Shiyasa ammah inbahakaba gamasifu acikin qasa sundamu mutane malamai sunkasa fitowa suyi magana se maganar Abduljabar kadai sukeyi anata zubar da jini kullum ammah sunyi shuru
@حواصالح-و6ق3 жыл бұрын
Ina gaskiyan yake ana zagin Annabi (S A W) da sahabban sa
@حواصالح-و6ق3 жыл бұрын
Kai bakuda tsoron Allah mutane
@shehuarc29643 жыл бұрын
Allah Ya tonawa batattu malamai asiri, Ya bayyana jahilcin kamar yadda ya tonawa Abduljabbar asiri, cin nasara shine asirin Abduljabbar Ya tonu, duk iya maganar yodara sai kaga Allah Ya tonawa makaryata asiri, ka fito a fili kaima kace kana tare da Abduljabbar ba karinka kewaye kewaye ba, kuma yan shi muna ganin aikinku gurin comment, Allah Ya kara wargatsa shi'a, Ya kare addinin musulunci.
@adamuabdullali54853 жыл бұрын
Acikinbiyu akwai daya ko munafuki ko jahilci Allah ya shirye ka
@aliwakassoidrissaaljabbari18213 жыл бұрын
Kaidai an wawa dakai
@sanisaleh88173 жыл бұрын
Kai Adamu Abdullahi Kai zaka zabawa kanka bigire anan
@aliwakassoidrissaaljabbari18213 жыл бұрын
Kuji tsoron Allah kumu mutane,domin de su malammai sunfara lalacewa
@mkhamisummusa62943 жыл бұрын
Allah yakara mana irinku
@danlamiusama75503 жыл бұрын
Na yarda da wannan shawarin duk wadda yasan shine mai kuskure yafito ya nemi afuwa ba kaskanci bane
@islamicresearchcommittee-i81723 жыл бұрын
Malam kaima kana da matsala, tayaya zakace ba'aci nasara bah, mutum yaci mutunci manzon Allah a kuresa a bainanar jama'a yaji kunya amma kace nasara, ni shiyasa tun farko ban yarda da malantar ka bah, kaman wani dan daba nake ganinka
@fateemah.21023 жыл бұрын
Wllh shiyasa baruwana da aqida ko dariqar kowanne,,,,saboda indai kana salafiyya ko izala ko qadiriyya dasauran dariqu, to se ancusa maka tsanar wata dariqar kaji duk abinda 'yan wata dariqar xasuyi kamar kafircine da qin manxon Allah.
@malikibrahimjalo37593 жыл бұрын
Wannan ba haka bane, mu yan izala ne salafiyya kuma bama kafirta kowa aqidarmu bata koyar da haka
@Mrsjmoonhome Жыл бұрын
@@malikibrahimjalo3759 karya dai zagin Allah ne inhar kace bakwa kafirta musulmai sai ka tuba domin kune masu kafirta musulamai
@muhyiddeenemrys5093 Жыл бұрын
To Anan Malam Dole mukiraka da kaji tsoron Allah dakaida Maqari. Allah Ubangiji ya umarci Muminai da idan Abu na Tsaro ko na Tsoro yasamesu dasukoma Wajen Allah da manzonsa. Kokuma majibanta lamarin… Anan dakai da Maqari Salonku dana munafiqai yayi kama: dalili dun cikinku akan jita jita kuke magana, yayinda abindayafaru acikin garin kano yafaru kuma lokacin da abinyake faruwa duk shiru kukayi. Saida aka yanke Hukunci kuke fitowa daya bayan daya. To bari kaji, Kowaye yakeganin ABDULJABBAR baiyi wannan cin zarafinba, indai ba kurma bane to Wallahi MaQaryacine Na haqiqa. Kumama meye na damuwa, Dukkaninmu zamukoma gaban Ubangiji. Maganar Wai wasu sudinga ganin malamai nafada da Yan Uwansu malamai Abin kunyane, Agurinku kenan, Su Arnan suzo mufadamusu Akansai Annabinmu bamuragawa kowaba, to Daganan zasufara shakkarmu. Amma wannan Rarraunan tunanin irinnaku kaida maqari To da munafinci yake kama la mahala. Kunsa rigar muslunci kuma kunaja Da shari’ar Allah mekenan Kukayi.
@gazaliabubakar34943 жыл бұрын
Duk Malamin da Bai taba Magana Akan Abinda Abduljabbar Yake a farko Toh lallai Yanzu Ku baimakamata a saurarisa ba Yanzu Nura Khalid Bamtaba jin Kayiwa Abduljabbar Gyra akan Tuhumar Sahabban Annabi (saw) da Yakeyiba Haka a Irin Fassarar da Yake yi Bantaba Jin kayi masa gyra va Digital Imam Kannada kema da Daraja pls kazama Mai yin Balance
@ismailsani13993 жыл бұрын
Gaskiya dai zatayi halinta
@abdulmudallifyusif1572 Жыл бұрын
Hmmm yakamata ku malaman nan kuji tsoran Allah kucire san rayokanku akan al amarin addini Martabar manzan tawuce wasa Idan kuma kuna ganin hukunci da akayi wa Abdul jabbar babu adalci aciki Bai kamata kuyi shiru ba sai ku fito hujjujinku ku Kareshi
@abbakargarba846 Жыл бұрын
A zagi sahabben da batanci Sannan kace bar fatawa a zo a tafi tare. Kongila a addinin musulumci ba daidai bane tunda anyishi a zahiran
@muhammadhussaini2513 Жыл бұрын
Waimaiyasa wani lokacin kumabiya dakikaine waimutun yatsaya yanamuku maganganu sonzuciya amma kusatsaya kuna sauraransa aiwallahi dagacin wannan maganar shima yananan damummunar akidarshi damakuma aimunsan a indayeke shima Allah kakara shiryar damu bakidaya
@namalamfaruk2837 Жыл бұрын
Malam anci nasara sosai..ba wata damuwa awurin musulmi kamar cin mutuncin Annabi SAW da Sahhabai wannan babban bala'i ne dan haka idan kai bai damekaba toh sauran alummar musulmi sun damu.
@nurasharifbalamashaallah1735 Жыл бұрын
Gaskiya ne sheikh akwai lauje cikin Nadi gwamnan kano baya Abu Dan Allah Sai in asabamai to Sai yafake da adini yai hukunci
Wannan san ranka kake fada kawai malamin siyasa, makari yace bai saurari magagganun Abduljabbar fiye da minti 3 a maganarsa.
@anasmelafia45323 жыл бұрын
Malam nura Khalid kaji tsoran Allah dakace wai akwai lauje cikin nadi yakamata kasaurari karatun Abdul jabbar sannan saikazo kayi ta aliki yanzu malan inaji kokai najinginawa kwartanci dakuma fyade inajin naci mutuncin ka balle Kuma annabi s a w karka fadi abinda bakada ilmi akansa shiga maqari cewa yayi baijiba sai minti biyu zuwa uku kaikuma kace akwai lauje cikin nadi to annabin ne bakwaso akarewa mutunci kokuwa ?
@aminukeanuwess30933 жыл бұрын
Daga baya kenan tunda shi malamin ya kasa nuna inda aka siffanta annabi da kwarto
@ثانيمعمر3 жыл бұрын
ALLAH YABIYA ANAS MAGANAKA TAYE
@anasmelafia45323 жыл бұрын
Allahumma ameeen
@sulaimanhussaini94212 жыл бұрын
Anzalunci mlm abduljabar
@nurasharifbalamashaallah1735 Жыл бұрын
Maganar sheikh gaskiya ne Ka staya kalura banda sonkai
@mustaphasanimuazu81623 жыл бұрын
Gaskiya baa yiwa abduljabbar adalciba
@abdullahilabaran2295 Жыл бұрын
Daman ni ban taba kallon a matsayin malami ba, wata kila da mahaifin ka aka taba da kata damun mu da babatu
@DrMukhtar- Жыл бұрын
Ni ban gane dawurwurar da kake ba. Baka maimata abinda Abduljabbar din ya fada ba.
@maimahamanzakariakagana79183 жыл бұрын
Hummm Nigeria matsala Allah sassauta muku
@zakarishaibou8414 Жыл бұрын
Umo allah yabaiyana mona gaskiya ko shibamo ikon binta ameen amma dai modai
@ibrahimalassan6013 жыл бұрын
ai Chi yace ayimai adaltsi
@jamilumuhammed45123 жыл бұрын
Wannan hirgitaccen malamin Wanda baida alqibla
@nuramadawa64882 жыл бұрын
Laile nura khalid ba addinine agaban kaba mun gane inda kadosa
@nasiruabubakar5247 Жыл бұрын
Tabbas nura Khalid kasurgumin jahili ne
@FatimaBadamasi-h3d7 ай бұрын
Allah yasa mudace yakuma kyautata karshen mu
@kurfaitv513 жыл бұрын
Kaji gaskiyar magana da asamu iri-iri su da abu bai kai hakaba
@abkofficer3772 жыл бұрын
Gaskiyane malam Allah ya Kara lafiya da Nisan kwana
@mourtalahmohamed18553 жыл бұрын
Muna kallo daga camerun 😭 wannan malami Yanada fahimta ya fada mana douk abinda yafaru daga farko har zuwa karashe
@muhammadbukar1755 Жыл бұрын
Gaskiya ni banyada da musilinciku ba wlh
@paybuy53153 жыл бұрын
Bawani laujeciki nadi alhandla tuda andakatar da makiyin manzon Allah zuwagidanyari Ashe anyi baban nasaraku sauragareka kai mewana Chanel monzan Allah kakeso komakiyinsa aduljabar mugamukabala atoz kumA bawawayebanemu yah Allah kamana magini duk mebin bayan sa kawalakatashi tudagana duniya Amin
@aliwakassoidrissaaljabbari18213 жыл бұрын
Kaji tsoron Allah
@Sadiyamk Жыл бұрын
Yo har yanzu ana sauraren wannan mutumin
@salismabubakar4869 Жыл бұрын
Allah ka sakama malaminnan da gdn al janna
@abubakarabdullahi33153 жыл бұрын
Kai anaka fahinta idan mai kiran kansa malami yazagi Annabi, yasokeshi da munanan kalamai da sharruka, yace yajanye yaci banza kenan? Kaima munafikine. Allah yatsinemaka.
@usmanusman2407 Жыл бұрын
Masha allah sakallahu khairan 💖
@mamanhaidar52393 жыл бұрын
Allah sarki rayuwa ke Nan gaskiya daya ce daga ginta sai bata Allah ya sakamaka daalkairi
@sagir508 Жыл бұрын
Kaji magana illimi da hankali
@halimasulaiman29143 жыл бұрын
Wanda yake zagin sahabai ai baikamata adinga kare shiba
@bisharanjirginannabinuhu98293 жыл бұрын
aslm
@zakariyyabnidriss59932 жыл бұрын
Wannan magana kuskure ne..
@umaribrahim1209 Жыл бұрын
Allah ya gyara mana.....
@salahuddeensibaalhassan7313 жыл бұрын
Ka fadi gaskiya ya sheikh
@rikichitvdrama83893 жыл бұрын
Akaramakallahu Ai bamu fahimci bayanin ba kamar bama kasan akan me aka daure abduljabar dinba kakeso kayi tambihi Allah ya sawwaqe Amma duk wanda ya taba kimar annabi babu maganar siyasa ko kuma malaman kano duk Musulmi na kwarai ya kamata ya yaQeshi......
@abbakargarba846 Жыл бұрын
Kabar masana da saninsu
@mubaraksaid40033 жыл бұрын
Wawa daga farkon maganar zaka kawo
@norabakor71223 жыл бұрын
Allah y tarwa azza lumai
@ismaila.halhasny56653 жыл бұрын
Allah ya cigaba da baiyana gaskiya
@abdulrahmanshuaibu2248 Жыл бұрын
Allah ya kyauta
@umarzakarifari54313 жыл бұрын
Masha Allah gaskiya ne malan
@zabuwatv66063 жыл бұрын
Allah ya Saka da alkhairi malam
@salisuusman74603 жыл бұрын
Matsalar bakwa sauraren waazin Abduljabbar amma sai ku yanke hukunci duk mutumen dayace anyi batanci ga annabi (saw)a wani littafi sai akace ya nuna wurin sai ya kasa bayan shi yace afito ayi mukabala kuma yakasa kare kansa to miye lauje cikin nadi baya a fili aka aje laujen wallahi irinkune ke raba kan al'uma dasa shakku akan gaskiya kuma hakan ya nuna kana goyon bayan Abduljabbar idan kana son mu yadda da kai sai kace ga inda yayi kuskure ga inda yayi daidai shine adalci Allah sa mu gane
@rikichitvdrama83893 жыл бұрын
Fada musu dai dan uwa
@halimamuhammed84773 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@annoor57423 жыл бұрын
Ameen ya mujibuddu'a
@nuraelnasir Жыл бұрын
T5
@ismailhassanalhassan20513 жыл бұрын
She mlmnurA
@akamalguma78933 жыл бұрын
Wannan itace gaskiyar magana Allah Qara basira malam kana sonmu kware
@hauwaumuhammad61333 жыл бұрын
Shaiknurikalid
@hamisunasiru3848 Жыл бұрын
Hakayake
@arewatv41932 жыл бұрын
Hi
@rabiuabdullah32313 жыл бұрын
Amma babu bukatar back round music ana maganar allh da annabi kudena
@kundinshahara59893 жыл бұрын
To mun gode da shawara 🤝
@kundinshahara59893 жыл бұрын
To mun gode da shawara 🤝
@hauwamohammedabubakar9180 Жыл бұрын
I love this imam so much wallahi .... baya gani ya yi shuru especially when it comes to The Truth
@abdulahimusa71583 жыл бұрын
Gaskiyya ko ina akaw masuyi Dan Allah Dan haka mudaina yanke hukunci ga bayun Allah
@mohammedtsado88853 жыл бұрын
Mu dai Allah ya Isar mana. Saboda kiyaya dake tsakanin su, suna ta izgilanci da wasa da kuma dauka sunnan annabi s.a.w ba komaï
@mohamedgado15833 жыл бұрын
Allah shi sa ka gama lafiya
@nagodisaad63993 жыл бұрын
Nasarar ita ce duk wanda ya Aibata manzon Allah ba zai kwana lafiya ba. Kan maganar Makari kayi gaskiya domin idan makari yayi maganar to ya Fito ya fadi domin kamar yadda ya ce mutane su san wa zasu rika karbar addini a hannun sa. Malaman Tijjaniyya da Kadiriyya da kuma Izala da suka fito suka kunyata mai yi wa annabi karya sun kyauta. Duk wani malaqmi daga ko wane bangare yake da ya fito ya soki wannan aikin alheri da suka yi to ya kawo rarrabuwa a tsakanin musulmi kuma bai kyauta ba. Bayan mukabala sai fille kan wanda ya zagi Annabin Allah ya rage babu hada kai a tafi tare da mai cin mutuncin Annabin Allah saw. Daga karshe malam ya sani wasu daga gidan malam Nasiru kabara ne suka rubuta takarda zuwa ga shugaban kasa. Mafi yawAn zuriar Malam Nasiru Kabara karkashin jagoran Kadiriyya Karibullah suna cikin wadanda suka tozarta Abduljabbar mai cin mutuncin manzon Allah. Allah ya basu ladan kare mutunci Annaqbi da suka yi. Da kai Allah ya gafarta Malam da Sheikh Malam Makari ku ne baku shiga maganar ba tun farko kuma daga abubuwan da kuka fada ne rabuwar kai da zuwa kotu da rashin nasara ta fito. Lokacin da baku ce komai ba kan duk wani musulmi akan maganar Abduljabbar na hade. Ku fito ku bada hakuri ku chi gaba da halin girma da kuka fara tun farkon maganar wato na kame bakin ku.
@حواصالح-و6ق3 жыл бұрын
Kaji gaskiyar magana Allah ya saka maka da alkhairi 👍👍👍
Allah yakara lafiya da Nisan kwana,Allah yakara maka karfin guiwar fadin gaskiya
@aliyuisah4473 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@bilybosstv48833 жыл бұрын
Allah yakarama lafiya malamin malamai gaskiya dayache wannan mutanan bawai damuwarsu antafa addiniba damuwarsu itache suga malam yawulakanta allah ya isa bamuyafeba
@paybuy53153 жыл бұрын
Allah yayi mana magini duk maibin bayan mecin mutucin fiyeyen halita koshiwaye Dan ba iyayansabane akacimutu cibashiyasa haryake bama mushekariyatur dairinwanna ayki
Wai meyasa mafiyawanku kuka fiye sonkai yanzu kanada tabbacin bai saurara ba
@ibrahimsaleh82723 жыл бұрын
@@hameedsunanmawakinisahayah2543 ai kaga da makari dashing wannan duk basu saurari komaiba kuma wai sai suce za suyi magana akai ni inna gani ya kamata ace suna da cikakken sanin komai daga dukkanin bangarorin kaga kamar shi makari cewa yayi shi ba ma yaso ya saurari abunda abduljabbar yake fadi ba kuma zai saurara ba to kaga taya za'ai yasan me ke faruwa
@mustaphakabirsharu76783 жыл бұрын
@@ibrahimsaleh8272 mukari Bai goyai abduljabbar domin yace Masa zindiqi fasiki don hk Bai goyai bayansa