Akwai lauje a cikin nadi akan lamarin Abduljabbar da Malaman Kano. Inji Shek Nuru Khalid

  Рет қаралды 252,359

Kundin shahara

Kundin shahara

Күн бұрын

Пікірлер: 193
@abdoulkarimmanman3860
@abdoulkarimmanman3860 3 жыл бұрын
Gaskiyane malan allaha kara basira
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
Duk Wanda ya yaki abduljabbar basabo yataba annabi Allah ya tona asirinsa Amma dai lallai abduljabbar wawane Kuma zindiqine domin yayaiwa wayan da Allah yayarda dasu kage Kuma ance Yanuna yaki don hk sai kuje kotu kukareshi
@ثانيمعمر
@ثانيمعمر 3 жыл бұрын
KAJI MAGANA DAN UWA ALLAH YAMA ALBARKA DUNIYA DA LAHIRA
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
@@ثانيمعمر ameen Kai ma Allah yayai maka saboda girman manzon Allah awajensa
@aatijjani6478
@aatijjani6478 3 жыл бұрын
Gaskiya ne wannan
@adoyusif3405
@adoyusif3405 3 жыл бұрын
Ehh fayintarka kafada Amma mu mutanan Kano munsan ribar da akasamu mutane nawane suka bartafiyar akwai lauje cikin Nadi laujen kuwa shine kodai siyasa ko sai tattalin arziki idan Akan gwabna ti ne kace akwai siyasa ya shakh gaskiya ne zai iya yuhuwa Amma mu akan malumammu bamuga siyasarba bamuga tattalin arziki ba amma Allah na kallon kowa abisa aikinsa
@aymanyusuf9500
@aymanyusuf9500 3 жыл бұрын
Gaskiya Yayi bayani mai kwai
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 3 жыл бұрын
Allah shiryar damu baaki daya. Ameen.
@ousseiniissoufouahmed2901
@ousseiniissoufouahmed2901 3 жыл бұрын
Malam Allah yakara maka Lafiya Malam irinku bakuda yawa daga cikin al umah Annabi Mahamadou (S.A.W). Allah kafutada na rana ga zuwa da inuwa amma Gaskiya wanne al amarine da yakamata ataya juna adou_ah Allah yahada kahouna duk ni musulmans dounia baki daya Amine Ya Hayyu Ya Qayyum.
@mymoonahmymoona3472
@mymoonahmymoona3472 3 жыл бұрын
Allah y Kara lfy
@ousseiniissoufouahmed2901
@ousseiniissoufouahmed2901 3 жыл бұрын
@@mymoonahmymoona3472 Amine
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Ameen
@paybuy5315
@paybuy5315 3 жыл бұрын
Kaikakera kakuma karashigata zuwajihanamane makoman dukwandayacimutuncin fiyeyen halita kumakaryan,maki Allah yakare hakarayuwasazaikare agidanmaza mastiyaci wadabaysandarajan anabinba dashi dadukmaibashikariya komaibinbayansa
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Shidai Allah kadai yasan zuciyar mu, kuma kaida kake fadin haka bakasan komi ba acikin wanen rikici,babu son rai wlh da ni nagaskiyar mutunin nan da wlh na yabesu,amma nin banga gaskiya ciki ba farko da karshe lamarin, kawai babu wata fa'ida kuna kafirta juna kuma musulumi to kuma su suka ce kalmar kafirci bata faduwa banza...Waye zamubi tsakani da Allah Idan yakasance mu bamuda ilimi irin nasu...Yane sukeso su mayarda addinin mu na musulinci,wayanda ba musulumi ba yane zasu dau addinin mu bisabilillahi☝️
@muhammadabubakarmodibbo9939
@muhammadabubakarmodibbo9939 3 жыл бұрын
Masha Allah
@rabium251muhammad5
@rabium251muhammad5 3 жыл бұрын
wannan gaskiya NE malam
@muhammadamma3121
@muhammadamma3121 3 жыл бұрын
ALLAH YABIYA
@alajiibrakwankwasiyya7862
@alajiibrakwankwasiyya7862 3 жыл бұрын
Madalla
@peacewithoutbias6692
@peacewithoutbias6692 3 жыл бұрын
Me akeso acinma ka gayamana qarya akayi masa kake nufi
@zubairchiroma7912
@zubairchiroma7912 3 жыл бұрын
Kai akwai Dibgagge wlh kai munafukine
@حواصالح-و6ق
@حواصالح-و6ق 3 жыл бұрын
Ni haushi ma ya bani samar in bigeshi wallahi
@realabdul4021
@realabdul4021 3 жыл бұрын
Wlh Gaskiya Ne Duk Wanda Kaga Yakeso A Hukunta Abduljabbar to Wlh Bawai Dun 6atanchin Da Yayiwa Manzon Allah Bane kawai Sai dai dun Ya Cimma Burinsa Domin Duk Wanda Za Kaga Yana Haqiqicewa Akan A Hukunta Abduljabbar to Wlh Zakaga Dan Izala Ne Kuma Duk Wani Dan izala, babu wani Dan Izala Da Yake Kishin Manzon Allah S A W. Hatta ma Basuson manzo Allah, A inda Na Fahimta Kawai so suke Izala ta Zama ita kadaice Aduniya to Wlh Qarya kuke
@anasmelafia4532
@anasmelafia4532 3 жыл бұрын
bawan Allah yakamata kaji tsoran Allah wannan waki ar bawaita kungiyar izala bace kawai agarin kano ne karamin yaro zakaji yazagi mu awiyya ko Ana's bin Malik yanzu kai Dan Allah antaba koyardakai wannan yanzu sokuke azuba ido ayi shiru shikenan mutuncin annabi s a w yasaraya kenan kowa yazo yayi yadda yagadama in anyi magana kuce siyasace to kufadi siyasar da akayi aciki shifa yace ayimasa adalci ahadashi da malaman nan bafa su suka nemaba shikuma wannan malamin dayake magana yakamata yayi Mana bayanin siyasar da akasa acikin al amarin Abdul jabbar
@realabdul4021
@realabdul4021 3 жыл бұрын
@@anasmelafia4532 ko Wanne da irin Fahimtar sa.. Kawai dai Allah Yasa mudace Allah Yakawo mana Qarshen Wannan Al'amari
@the_gameskid
@the_gameskid 3 жыл бұрын
Kai jahili ne. In dai baka baku ga cewa Abduljabbar zindiqin dan shi'a ne ba toh kaima kana cikin bata bayyananna
@realabdul4021
@realabdul4021 3 жыл бұрын
@@the_gameskid kai Dan Gutsun Durun Uwarka An Gaya maka ina Goyon bayan Abduljabbar Ne? Kai da ike Jahilci Yayi maka katutu Bakaga Abin Da Na rubuta Bane, Magana Nakeyi Akan Izala.. Yawancin 'yan Izalan Yanzu Jahilai ne
@the_gameskid
@the_gameskid 3 жыл бұрын
@@realabdul4021 kai kuma mai ilimi ne cikkake shiya sa ba ka iya komai ba sai ashar. Allah ya sawaqa.
@IlyasuMBako
@IlyasuMBako 3 жыл бұрын
Ai kuwa ba ka dace ba domin ka kwafsa anan ka gabatar da bayanai marasa kyau kuma na son zuciya. Bama tare da kai.
@lawalahmad212
@lawalahmad212 3 жыл бұрын
Toh seme
@muhammadkabir6284
@muhammadkabir6284 3 жыл бұрын
Malam kaji tsoran allah
@lawalahmad212
@lawalahmad212 3 жыл бұрын
Muhammad kabir da nayi me?
@muhammadmuslimisa5432
@muhammadmuslimisa5432 3 жыл бұрын
Kazo kana suruto kawai kaci kana tareda shi ko kafadi laujin daki cikin nadin ko katashi kabawa mutane waji kawai
@halimah3419
@halimah3419 3 жыл бұрын
Bazakudainamunafirciba ai yan Nigeria gagaskiyabazakutababintaba saimunafirci duk maigoyonbayan jabar allah katozartasutare kunfikaunar Jabari akan manzan allah s.a.w aiko munshiga uku allah ysamudace allah karkakamamudalefindabamumuka aikataba kowadaizaitararda munafircinsa alahira aikinbanzakawai
@ثانيمعمر
@ثانيمعمر 3 жыл бұрын
HALIMATU SA.ADIYA KIN FADI GASKIYA INASOKI SABUDA ALLAH YAR UWA ALLAH YABIYA DUBUN GAISUWA ZUWA GARIKI MU MUTUN KOWAIYE SHI BABU RUWANMU DASHI IN.HAR YABAR SUNNAH ANNABI S A W GAISUWA DAGA MA.AMMAR
@halimah3419
@halimah3419 3 жыл бұрын
@@ثانيمعمر ngd ngd sosai allah ykarakusanciga annabin rahama allah ybarmuda annabinmu s.a.w bamudawanimasoyi inbashiba s.a.w 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@ثانيمعمر
@ثانيمعمر 3 жыл бұрын
AMMA DAI DOK DUNIYA TAJI ABINDA ABDU JAN BIRI YA FADAWA ANNABI S A W KOMA SHIEKH NURA WALLAHI BAIDA WATA HUJA TUNDA DUNIYA TAJJI YADA ABDU JAN BIRI YAKI CIKA BAKI CIWA DOK ABINDA YAKI FADE GASKIYA NE KOMA AK TITSIYE SHI YANAN WAGA MAGANA TA NURA KHALID HA YAGAMA BAI KAWO AYA KO HADISI BA KAGA WANAN FAHIMTASA CE BABU RUWANMU BASHI AKA AIKOMUNA BA
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Baku iya komi ba se hauragiya malami yayi magana se ku zagai
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
Allah kaimanq maganin masifa tambaya ga duk Mai Kare abduljabbar lokacin da aka kunna Masa kalaman da yafada akace ya nuna yace bashi yafadaba kusani sahabban annabi yake Kama sunansu Yana cewa wanane yafa Kuma annace Yanuna yakasa don Allah hakama zaluntarsa akai
@حليمهالهوساوي-ر4ه
@حليمهالهوساوي-ر4ه 3 жыл бұрын
Wlh malam gaskiya kafada acikin al amurran malaman nan akwai Shiyasa ammah inbahakaba gamasifu acikin qasa sundamu mutane malamai sunkasa fitowa suyi magana se maganar Abduljabar kadai sukeyi anata zubar da jini kullum ammah sunyi shuru
@حواصالح-و6ق
@حواصالح-و6ق 3 жыл бұрын
Ina gaskiyan yake ana zagin Annabi (S A W) da sahabban sa
@حواصالح-و6ق
@حواصالح-و6ق 3 жыл бұрын
Kai bakuda tsoron Allah mutane
@shehuarc2964
@shehuarc2964 3 жыл бұрын
Allah Ya tonawa batattu malamai asiri, Ya bayyana jahilcin kamar yadda ya tonawa Abduljabbar asiri, cin nasara shine asirin Abduljabbar Ya tonu, duk iya maganar yodara sai kaga Allah Ya tonawa makaryata asiri, ka fito a fili kaima kace kana tare da Abduljabbar ba karinka kewaye kewaye ba, kuma yan shi muna ganin aikinku gurin comment, Allah Ya kara wargatsa shi'a, Ya kare addinin musulunci.
@adamuabdullali5485
@adamuabdullali5485 3 жыл бұрын
Acikinbiyu akwai daya ko munafuki ko jahilci Allah ya shirye ka
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Kaidai an wawa dakai
@sanisaleh8817
@sanisaleh8817 3 жыл бұрын
Kai Adamu Abdullahi Kai zaka zabawa kanka bigire anan
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Kuji tsoron Allah kumu mutane,domin de su malammai sunfara lalacewa
@mkhamisummusa6294
@mkhamisummusa6294 3 жыл бұрын
Allah yakara mana irinku
@danlamiusama7550
@danlamiusama7550 3 жыл бұрын
Na yarda da wannan shawarin duk wadda yasan shine mai kuskure yafito ya nemi afuwa ba kaskanci bane
@islamicresearchcommittee-i8172
@islamicresearchcommittee-i8172 3 жыл бұрын
Malam kaima kana da matsala, tayaya zakace ba'aci nasara bah, mutum yaci mutunci manzon Allah a kuresa a bainanar jama'a yaji kunya amma kace nasara, ni shiyasa tun farko ban yarda da malantar ka bah, kaman wani dan daba nake ganinka
@fateemah.2102
@fateemah.2102 3 жыл бұрын
Wllh shiyasa baruwana da aqida ko dariqar kowanne,,,,saboda indai kana salafiyya ko izala ko qadiriyya dasauran dariqu, to se ancusa maka tsanar wata dariqar kaji duk abinda 'yan wata dariqar xasuyi kamar kafircine da qin manxon Allah.
@malikibrahimjalo3759
@malikibrahimjalo3759 3 жыл бұрын
Wannan ba haka bane, mu yan izala ne salafiyya kuma bama kafirta kowa aqidarmu bata koyar da haka
@Mrsjmoonhome
@Mrsjmoonhome Жыл бұрын
@@malikibrahimjalo3759 karya dai zagin Allah ne inhar kace bakwa kafirta musulmai sai ka tuba domin kune masu kafirta musulamai
@muhyiddeenemrys5093
@muhyiddeenemrys5093 Жыл бұрын
To Anan Malam Dole mukiraka da kaji tsoron Allah dakaida Maqari. Allah Ubangiji ya umarci Muminai da idan Abu na Tsaro ko na Tsoro yasamesu dasukoma Wajen Allah da manzonsa. Kokuma majibanta lamarin… Anan dakai da Maqari Salonku dana munafiqai yayi kama: dalili dun cikinku akan jita jita kuke magana, yayinda abindayafaru acikin garin kano yafaru kuma lokacin da abinyake faruwa duk shiru kukayi. Saida aka yanke Hukunci kuke fitowa daya bayan daya. To bari kaji, Kowaye yakeganin ABDULJABBAR baiyi wannan cin zarafinba, indai ba kurma bane to Wallahi MaQaryacine Na haqiqa. Kumama meye na damuwa, Dukkaninmu zamukoma gaban Ubangiji. Maganar Wai wasu sudinga ganin malamai nafada da Yan Uwansu malamai Abin kunyane, Agurinku kenan, Su Arnan suzo mufadamusu Akansai Annabinmu bamuragawa kowaba, to Daganan zasufara shakkarmu. Amma wannan Rarraunan tunanin irinnaku kaida maqari To da munafinci yake kama la mahala. Kunsa rigar muslunci kuma kunaja Da shari’ar Allah mekenan Kukayi.
@gazaliabubakar3494
@gazaliabubakar3494 3 жыл бұрын
Duk Malamin da Bai taba Magana Akan Abinda Abduljabbar Yake a farko Toh lallai Yanzu Ku baimakamata a saurarisa ba Yanzu Nura Khalid Bamtaba jin Kayiwa Abduljabbar Gyra akan Tuhumar Sahabban Annabi (saw) da Yakeyiba Haka a Irin Fassarar da Yake yi Bantaba Jin kayi masa gyra va Digital Imam Kannada kema da Daraja pls kazama Mai yin Balance
@ismailsani1399
@ismailsani1399 3 жыл бұрын
Gaskiya dai zatayi halinta
@abdulmudallifyusif1572
@abdulmudallifyusif1572 Жыл бұрын
Hmmm yakamata ku malaman nan kuji tsoran Allah kucire san rayokanku akan al amarin addini Martabar manzan tawuce wasa Idan kuma kuna ganin hukunci da akayi wa Abdul jabbar babu adalci aciki Bai kamata kuyi shiru ba sai ku fito hujjujinku ku Kareshi
@abbakargarba846
@abbakargarba846 Жыл бұрын
A zagi sahabben da batanci Sannan kace bar fatawa a zo a tafi tare. Kongila a addinin musulumci ba daidai bane tunda anyishi a zahiran
@muhammadhussaini2513
@muhammadhussaini2513 Жыл бұрын
Waimaiyasa wani lokacin kumabiya dakikaine waimutun yatsaya yanamuku maganganu sonzuciya amma kusatsaya kuna sauraransa aiwallahi dagacin wannan maganar shima yananan damummunar akidarshi damakuma aimunsan a indayeke shima Allah kakara shiryar damu bakidaya
@namalamfaruk2837
@namalamfaruk2837 Жыл бұрын
Malam anci nasara sosai..ba wata damuwa awurin musulmi kamar cin mutuncin Annabi SAW da Sahhabai wannan babban bala'i ne dan haka idan kai bai damekaba toh sauran alummar musulmi sun damu.
@nurasharifbalamashaallah1735
@nurasharifbalamashaallah1735 Жыл бұрын
Gaskiya ne sheikh akwai lauje cikin Nadi gwamnan kano baya Abu Dan Allah Sai in asabamai to Sai yafake da adini yai hukunci
@audurrahamanusuman3713
@audurrahamanusuman3713 Жыл бұрын
Kaji gaskiya kawai sudai kawai bukatarsu akashe malan shine bukatarsu
@yusufado7519
@yusufado7519 2 жыл бұрын
Wannan san ranka kake fada kawai malamin siyasa, makari yace bai saurari magagganun Abduljabbar fiye da minti 3 a maganarsa.
@anasmelafia4532
@anasmelafia4532 3 жыл бұрын
Malam nura Khalid kaji tsoran Allah dakace wai akwai lauje cikin nadi yakamata kasaurari karatun Abdul jabbar sannan saikazo kayi ta aliki yanzu malan inaji kokai najinginawa kwartanci dakuma fyade inajin naci mutuncin ka balle Kuma annabi s a w karka fadi abinda bakada ilmi akansa shiga maqari cewa yayi baijiba sai minti biyu zuwa uku kaikuma kace akwai lauje cikin nadi to annabin ne bakwaso akarewa mutunci kokuwa ?
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 3 жыл бұрын
Daga baya kenan tunda shi malamin ya kasa nuna inda aka siffanta annabi da kwarto
@ثانيمعمر
@ثانيمعمر 3 жыл бұрын
ALLAH YABIYA ANAS MAGANAKA TAYE
@anasmelafia4532
@anasmelafia4532 3 жыл бұрын
Allahumma ameeen
@sulaimanhussaini9421
@sulaimanhussaini9421 2 жыл бұрын
Anzalunci mlm abduljabar
@nurasharifbalamashaallah1735
@nurasharifbalamashaallah1735 Жыл бұрын
Maganar sheikh gaskiya ne Ka staya kalura banda sonkai
@mustaphasanimuazu8162
@mustaphasanimuazu8162 3 жыл бұрын
Gaskiya baa yiwa abduljabbar adalciba
@abdullahilabaran2295
@abdullahilabaran2295 Жыл бұрын
Daman ni ban taba kallon a matsayin malami ba, wata kila da mahaifin ka aka taba da kata damun mu da babatu
@DrMukhtar-
@DrMukhtar- Жыл бұрын
Ni ban gane dawurwurar da kake ba. Baka maimata abinda Abduljabbar din ya fada ba.
@maimahamanzakariakagana7918
@maimahamanzakariakagana7918 3 жыл бұрын
Hummm Nigeria matsala Allah sassauta muku
@zakarishaibou8414
@zakarishaibou8414 Жыл бұрын
Umo allah yabaiyana mona gaskiya ko shibamo ikon binta ameen amma dai modai
@ibrahimalassan601
@ibrahimalassan601 3 жыл бұрын
ai Chi yace ayimai adaltsi
@jamilumuhammed4512
@jamilumuhammed4512 3 жыл бұрын
Wannan hirgitaccen malamin Wanda baida alqibla
@nuramadawa6488
@nuramadawa6488 2 жыл бұрын
Laile nura khalid ba addinine agaban kaba mun gane inda kadosa
@nasiruabubakar5247
@nasiruabubakar5247 Жыл бұрын
Tabbas nura Khalid kasurgumin jahili ne
@FatimaBadamasi-h3d
@FatimaBadamasi-h3d 7 ай бұрын
Allah yasa mudace yakuma kyautata karshen mu
@kurfaitv51
@kurfaitv51 3 жыл бұрын
Kaji gaskiyar magana da asamu iri-iri su da abu bai kai hakaba
@abkofficer377
@abkofficer377 2 жыл бұрын
Gaskiyane malam Allah ya Kara lafiya da Nisan kwana
@mourtalahmohamed1855
@mourtalahmohamed1855 3 жыл бұрын
Muna kallo daga camerun 😭 wannan malami Yanada fahimta ya fada mana douk abinda yafaru daga farko har zuwa karashe
@muhammadbukar1755
@muhammadbukar1755 Жыл бұрын
Gaskiya ni banyada da musilinciku ba wlh
@paybuy5315
@paybuy5315 3 жыл бұрын
Bawani laujeciki nadi alhandla tuda andakatar da makiyin manzon Allah zuwagidanyari Ashe anyi baban nasaraku sauragareka kai mewana Chanel monzan Allah kakeso komakiyinsa aduljabar mugamukabala atoz kumA bawawayebanemu yah Allah kamana magini duk mebin bayan sa kawalakatashi tudagana duniya Amin
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Kaji tsoron Allah
@Sadiyamk
@Sadiyamk Жыл бұрын
Yo har yanzu ana sauraren wannan mutumin
@salismabubakar4869
@salismabubakar4869 Жыл бұрын
Allah ka sakama malaminnan da gdn al janna
@abubakarabdullahi3315
@abubakarabdullahi3315 3 жыл бұрын
Kai anaka fahinta idan mai kiran kansa malami yazagi Annabi, yasokeshi da munanan kalamai da sharruka, yace yajanye yaci banza kenan? Kaima munafikine. Allah yatsinemaka.
@usmanusman2407
@usmanusman2407 Жыл бұрын
Masha allah sakallahu khairan 💖
@mamanhaidar5239
@mamanhaidar5239 3 жыл бұрын
Allah sarki rayuwa ke Nan gaskiya daya ce daga ginta sai bata Allah ya sakamaka daalkairi
@sagir508
@sagir508 Жыл бұрын
Kaji magana illimi da hankali
@halimasulaiman2914
@halimasulaiman2914 3 жыл бұрын
Wanda yake zagin sahabai ai baikamata adinga kare shiba
@bisharanjirginannabinuhu9829
@bisharanjirginannabinuhu9829 3 жыл бұрын
aslm
@zakariyyabnidriss5993
@zakariyyabnidriss5993 2 жыл бұрын
Wannan magana kuskure ne..
@umaribrahim1209
@umaribrahim1209 Жыл бұрын
Allah ya gyara mana.....
@salahuddeensibaalhassan731
@salahuddeensibaalhassan731 3 жыл бұрын
Ka fadi gaskiya ya sheikh
@rikichitvdrama8389
@rikichitvdrama8389 3 жыл бұрын
Akaramakallahu Ai bamu fahimci bayanin ba kamar bama kasan akan me aka daure abduljabar dinba kakeso kayi tambihi Allah ya sawwaqe Amma duk wanda ya taba kimar annabi babu maganar siyasa ko kuma malaman kano duk Musulmi na kwarai ya kamata ya yaQeshi......
@abbakargarba846
@abbakargarba846 Жыл бұрын
Kabar masana da saninsu
@mubaraksaid4003
@mubaraksaid4003 3 жыл бұрын
Wawa daga farkon maganar zaka kawo
@norabakor7122
@norabakor7122 3 жыл бұрын
Allah y tarwa azza lumai
@ismaila.halhasny5665
@ismaila.halhasny5665 3 жыл бұрын
Allah ya cigaba da baiyana gaskiya
@abdulrahmanshuaibu2248
@abdulrahmanshuaibu2248 Жыл бұрын
Allah ya kyauta
@umarzakarifari5431
@umarzakarifari5431 3 жыл бұрын
Masha Allah gaskiya ne malan
@zabuwatv6606
@zabuwatv6606 3 жыл бұрын
Allah ya Saka da alkhairi malam
@salisuusman7460
@salisuusman7460 3 жыл бұрын
Matsalar bakwa sauraren waazin Abduljabbar amma sai ku yanke hukunci duk mutumen dayace anyi batanci ga annabi (saw)a wani littafi sai akace ya nuna wurin sai ya kasa bayan shi yace afito ayi mukabala kuma yakasa kare kansa to miye lauje cikin nadi baya a fili aka aje laujen wallahi irinkune ke raba kan al'uma dasa shakku akan gaskiya kuma hakan ya nuna kana goyon bayan Abduljabbar idan kana son mu yadda da kai sai kace ga inda yayi kuskure ga inda yayi daidai shine adalci Allah sa mu gane
@rikichitvdrama8389
@rikichitvdrama8389 3 жыл бұрын
Fada musu dai dan uwa
@halimamuhammed8477
@halimamuhammed8477 3 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@annoor5742
@annoor5742 3 жыл бұрын
Ameen ya mujibuddu'a
@nuraelnasir
@nuraelnasir Жыл бұрын
T5
@ismailhassanalhassan2051
@ismailhassanalhassan2051 3 жыл бұрын
She mlmnurA
@akamalguma7893
@akamalguma7893 3 жыл бұрын
Wannan itace gaskiyar magana Allah Qara basira malam kana sonmu kware
@hauwaumuhammad6133
@hauwaumuhammad6133 3 жыл бұрын
Shaiknurikalid
@hamisunasiru3848
@hamisunasiru3848 Жыл бұрын
Hakayake
@arewatv4193
@arewatv4193 2 жыл бұрын
Hi
@rabiuabdullah3231
@rabiuabdullah3231 3 жыл бұрын
Amma babu bukatar back round music ana maganar allh da annabi kudena
@kundinshahara5989
@kundinshahara5989 3 жыл бұрын
To mun gode da shawara 🤝
@kundinshahara5989
@kundinshahara5989 3 жыл бұрын
To mun gode da shawara 🤝
@hauwamohammedabubakar9180
@hauwamohammedabubakar9180 Жыл бұрын
I love this imam so much wallahi .... baya gani ya yi shuru especially when it comes to The Truth
@abdulahimusa7158
@abdulahimusa7158 3 жыл бұрын
Gaskiyya ko ina akaw masuyi Dan Allah Dan haka mudaina yanke hukunci ga bayun Allah
@mohammedtsado8885
@mohammedtsado8885 3 жыл бұрын
Mu dai Allah ya Isar mana. Saboda kiyaya dake tsakanin su, suna ta izgilanci da wasa da kuma dauka sunnan annabi s.a.w ba komaï
@mohamedgado1583
@mohamedgado1583 3 жыл бұрын
Allah shi sa ka gama lafiya
@nagodisaad6399
@nagodisaad6399 3 жыл бұрын
Nasarar ita ce duk wanda ya Aibata manzon Allah ba zai kwana lafiya ba. Kan maganar Makari kayi gaskiya domin idan makari yayi maganar to ya Fito ya fadi domin kamar yadda ya ce mutane su san wa zasu rika karbar addini a hannun sa. Malaman Tijjaniyya da Kadiriyya da kuma Izala da suka fito suka kunyata mai yi wa annabi karya sun kyauta. Duk wani malaqmi daga ko wane bangare yake da ya fito ya soki wannan aikin alheri da suka yi to ya kawo rarrabuwa a tsakanin musulmi kuma bai kyauta ba. Bayan mukabala sai fille kan wanda ya zagi Annabin Allah ya rage babu hada kai a tafi tare da mai cin mutuncin Annabin Allah saw. Daga karshe malam ya sani wasu daga gidan malam Nasiru kabara ne suka rubuta takarda zuwa ga shugaban kasa. Mafi yawAn zuriar Malam Nasiru Kabara karkashin jagoran Kadiriyya Karibullah suna cikin wadanda suka tozarta Abduljabbar mai cin mutuncin manzon Allah. Allah ya basu ladan kare mutunci Annaqbi da suka yi. Da kai Allah ya gafarta Malam da Sheikh Malam Makari ku ne baku shiga maganar ba tun farko kuma daga abubuwan da kuka fada ne rabuwar kai da zuwa kotu da rashin nasara ta fito. Lokacin da baku ce komai ba kan duk wani musulmi akan maganar Abduljabbar na hade. Ku fito ku bada hakuri ku chi gaba da halin girma da kuka fara tun farkon maganar wato na kame bakin ku.
@حواصالح-و6ق
@حواصالح-و6ق 3 жыл бұрын
Kaji gaskiyar magana Allah ya saka maka da alkhairi 👍👍👍
@ibrahimsanusi7584
@ibrahimsanusi7584 3 жыл бұрын
Allah yashir yamu mugane gaskiya alfarmar sayyadina rasulillahi sallallahu allaihi wasallam
@saminuismailrescuemissiona6343
@saminuismailrescuemissiona6343 3 жыл бұрын
الله اكبر،imam khaleed ur right.
@lawannasiru818
@lawannasiru818 3 жыл бұрын
Allah yasa da Alkairi yamalam 🙌🙏🙏🙏
@mujallarhausa707
@mujallarhausa707 3 жыл бұрын
Tofa!!!
@sboymdctv5788
@sboymdctv5788 3 жыл бұрын
Allah yakara lafiya da Nisan kwana,Allah yakara maka karfin guiwar fadin gaskiya
@aliyuisah447
@aliyuisah447 3 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@bilybosstv4883
@bilybosstv4883 3 жыл бұрын
Allah yakarama lafiya malamin malamai gaskiya dayache wannan mutanan bawai damuwarsu antafa addiniba damuwarsu itache suga malam yawulakanta allah ya isa bamuyafeba
@paybuy5315
@paybuy5315 3 жыл бұрын
Allah yayi mana magini duk maibin bayan mecin mutucin fiyeyen halita koshiwaye Dan ba iyayansabane akacimutu cibashiyasa haryake bama mushekariyatur dairinwanna ayki
@issaadamouabdourrazak754
@issaadamouabdourrazak754 3 жыл бұрын
Duk Wanda bai saurari wa'azukan abdun jabbar bah haka zai cewa
@hameedsunanmawakinisahayah2543
@hameedsunanmawakinisahayah2543 3 жыл бұрын
Wai meyasa mafiyawanku kuka fiye sonkai yanzu kanada tabbacin bai saurara ba
@ibrahimsaleh8272
@ibrahimsaleh8272 3 жыл бұрын
@@hameedsunanmawakinisahayah2543 ai kaga da makari dashing wannan duk basu saurari komaiba kuma wai sai suce za suyi magana akai ni inna gani ya kamata ace suna da cikakken sanin komai daga dukkanin bangarorin kaga kamar shi makari cewa yayi shi ba ma yaso ya saurari abunda abduljabbar yake fadi ba kuma zai saurara ba to kaga taya za'ai yasan me ke faruwa
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
@@ibrahimsaleh8272 mukari Bai goyai abduljabbar domin yace Masa zindiqi fasiki don hk Bai goyai bayansa
@makarantatv6760
@makarantatv6760 3 жыл бұрын
ALLAH YASA mudace
@kurfaitv51
@kurfaitv51 3 жыл бұрын
Allah yasa mu dace
@daudaahmed9505
@daudaahmed9505 3 жыл бұрын
Too gaskiyana
@ibrahimmahamad3579
@ibrahimmahamad3579 3 жыл бұрын
Ma cha allah wannan gaskiyane
@annoor5742
@annoor5742 3 жыл бұрын
Hi how are you doing
@hassanauwalumar6877
@hassanauwalumar6877 3 жыл бұрын
رجل منصف والله أحسنت القول!!
@mourtalahmohamed1855
@mourtalahmohamed1855 3 жыл бұрын
Bello yabo yayi sinuwa malam iya hankali
@maharazuyahuza2116
@maharazuyahuza2116 3 жыл бұрын
Allah yabayyanar da gaskiya
@hashimuhaladu3121
@hashimuhaladu3121 3 жыл бұрын
Allah ya Kara bayyana gaskiya
@aboumoutari6548
@aboumoutari6548 3 жыл бұрын
Gaskia né Malam Allah saka da Alheri
💩Поу и Поулина ☠️МОЧАТ 😖Хмурых Тварей?!
00:34
Ной Анимация
Рет қаралды 2 МЛН
Spongebob ate Michael Jackson 😱 #meme #spongebob #gmod
00:14
Mr. LoLo
Рет қаралды 9 МЛН
WORLD BEST MAGIC SECRETS
00:50
MasomkaMagic
Рет қаралды 54 МЛН
Worst flight ever
00:55
Adam W
Рет қаралды 27 МЛН
Rigimar Addini wadda tafi ta Abduljabbar, tana shirin ɓarkewa
11:00
Sabuwar Mujalla
Рет қаралды 29 М.
TIRKASHI haka Akayi Mallam Albanin zariya
12:06
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 28 М.
Labarin Yajuju Da Majuj
9:16
Malam Ahmad Tijjani Gurumtum Tv
Рет қаралды 2,2 М.
MALAMAN KANO DA ABDULJABBAR KABARA
13:21
ABBAN KANO TV
Рет қаралды 34 М.
YADDA NASHA DAKYAR DAGA MAKIRCIN KARUWA!! SHEIKH BELLO YABO SOKOTO
15:29
AFRICA UNITED TV1
Рет қаралды 82 М.
💩Поу и Поулина ☠️МОЧАТ 😖Хмурых Тварей?!
00:34
Ной Анимация
Рет қаралды 2 МЛН