Allah sarki 😢Allah ka raba bawa da munmunar qadarah😭😭😭 Oh Allah 😭😭😭 good end ya Allah 🤲😢
@MinaTv2277 ай бұрын
Ameen ya rabbi 😢😢
@RahamaSaeed-s5k7 ай бұрын
Innalillahi wainna ilaihi ranioun Ya Allah ga baiwar ka kayi mata mafita tabbas kaine mafificin mai ma bawa mafita 😢 Allah ka wanke ta ka yafe musu albarkacin fiyeyyen halittah
@jurylilb40347 ай бұрын
اللهم صل وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه وسلم تسليما كثيرا
@zainabismal99617 ай бұрын
Sallallahu Alaihi Wassallam
@usmanharuna78547 ай бұрын
S@@zainabismal9961
@Halimaumar-g4d7 ай бұрын
Innalillahi,ya Allah yay ms rahama na tausayamt wlh,Allah ya fidda ita
@HusainaUmar6 ай бұрын
Allah yasaka daalkairi
@AminaMuhammadAdamu7 ай бұрын
Malam kayi bayani fi sabilillah jazakallah.Allah ya kiyaye ya ahirya.
@aminamustaphaaliyu17887 ай бұрын
Inna lillahi wa Inna illaihi raju'un gskiya maza suji tsoran allah like wise mata she did it to protect her self ya alllah kawo mata mafita
@DiopAdama-s5g7 ай бұрын
Malamai kurin wa maza nasiha walayi su ne su ke kay mata bango, su doki mata kamar bayu aouré Ibada né , ba a aouré da duka maza su ke jama kansu.Allah ka sa mu datché.
@muhammadsani52397 ай бұрын
Bana goyon bayan kisan datayi masa ya sheikh....Amma indai abubuwan data fada yana yimata gaskiya ne shi yajawa kansa. Babu abinci ga duka. Taje gida ta fada ankorota iyayema da laifinsu
@sakinadeeni47137 ай бұрын
Gsky iyaye su sake wannan hali na korar yaransu ace ko ina ba dadi mu mata ina zamu sa kanmu ne
@salissoumahamadoumoussas-mj7sl7 ай бұрын
Wanan hakané
@muhammadsani52397 ай бұрын
@sakinadeeni4713 Wallahi kuwa, da wanne zataji....babu abinci, ba magana mai kyau, ga dukan tsiya ga jego.....Gashi kuma taje gidansu an korota....Haba ! Toh ya Ilahi ina zatasa kanta? Ita a ganinta yin hakan shine mafita agareta. Natausaya mata matuka...Dafatan za'ayi mata sassauci wurin hukunci
@NafisatHamzayusuf7 ай бұрын
Allah sarki Allah yakawo miki mafita very sad wallahi Allah yarabamu da mummunan kaddarah😢😢
@surayyaibrahimumar35547 ай бұрын
Amin ya Allah wlh kuwa
@hamzaibrahimbaba98627 ай бұрын
SUBHANALLAHI WAIYAAZU BILLAH. This is sad. Abin tausayi
@Furkayma7 ай бұрын
Malam Allah ya saka da alkhairi. Maganar ka haka take. Allah ya raba mu da mummunar qaddara😭. Gsky batayi kama dame iya kashe kaza bama, bare mutum. Qaddarar tace tazo a haka. Kuma bawai ina goyen bayanta bane ko abun da tayi daidai ne. Amma ya kamata a cigaba da fadakar da maza masu dukan matansu. Allah yasa mu dace ya tsare mu ya tsare imanin mu
@khadijatusmanmusa46217 ай бұрын
Amin
@NazifiMohammed-g3v6 ай бұрын
Jazakhallahu khairan
@sakinadeeni47137 ай бұрын
Inna Lillahi wa Inna Ilaihi rajiun Dan Allah iyaye idan yaranku sun kawo muku qarar miji ku dinga yi musu sulhu ku dena korar yaranku ko gwalesu, idan abu ya gagara a raba auren Ku kuma mata ku dena daukko wuqa duk azabar da namiji ze muku, gwanda ku fita ku bar masa gidan akan daukko wuqa, ku kuma maza ku ji tsoron Allah da rage zafin zuciya da zalincin tauyewa mata hakki abin yayi yawa fa Allah ya rabamu da sharrin hawa dokin zuciya Amin Mallam dan Allah ku dinga yiwa iyaye waazi akan su dena korar yaransu mata su dinga sauraransu dan Allah suna bincikawa, dan wallahi rana zafi inuwa quna hk muke mata ba inda zk kaji dadi sai de wajen mahaliccinka Allah
@muhammadabdulaziz88197 ай бұрын
Wannan gaskiya ne. Allah yasaka da nasiha.
@khadijatusmanmusa46217 ай бұрын
Gaskiya you make a very crucial point Don Allah iyayen ku dinga sauraron yar ku idan ta kawo karar mijinta ku daina korar su da gwalewa. Allah yasa mudace
@zenabyunus28387 ай бұрын
gaskiya ne
@Speedyvampir27 ай бұрын
Gaskiya ka yi magana mai kyau a nan. Ba kaman Abu Aisha na alfurqan ba. Shi kawai zuwa ya yi ya daura laifin a kan matan ba tare da jin bangarori daban ba. Wannan kuma rashin adalci ne. Allah ya rufa mana asiri ya gyara mana zuriar mu.
@MaimunaAhmad-l3o7 ай бұрын
Amin ya RABBI 🤲😭
@SheikhMuktharGhana7 ай бұрын
Shi wanan na alfurkan mahawkaci ne
@MaimunaAhmad-l3o7 ай бұрын
@@SheikhMuktharGhana gaskiya ALLAH UBANGIJI yasa mudace ALLAH ya karemu da mummunar qaddara 🤲🥺
@SheikhMuktharGhana7 ай бұрын
@@MaimunaAhmad-l3o اللهم آمين
@zeezeebo7 ай бұрын
Allah jikan shi! Maza Ku daina dukar mata don Allah
@alaminmohammad70057 ай бұрын
Ku kuma ku daina kisan kai
@sakinadeeni47137 ай бұрын
Ai daga dukan ne Shaidan yake haddasa kisan, abinda ze janyo kisa maza zasu dena gsky, mata ku kuma duk azabar namiji gwanda ku fice ku bar masa gidan yafi sauqi akan daukar wuqa. Allah ya rabamu da mummunar qaddara Maza kuma ku dena kisan alumar Annabi yanzu duk yaqin duniya da sauran kashe kashe waye yake ba maza ba, kai de kawai Allah ya shirya kowa Amin
@mayg74157 ай бұрын
@@sakinadeeni4713kaikuma dai kar mu kauche daga kan hanya. Me ya kaita dauko wuka? Ai kisa ya fi duka nawi a zunubai.
@mayg74157 ай бұрын
Yanzu ta kashe shi ta kwashe zunuban
@asiyayero71137 ай бұрын
😭😭😭😭😭 Allah yabaki mafita baiwar Allah
@mubarakgarba65667 ай бұрын
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Allah ya kyauta.
@Nafisa-ii7wk7 ай бұрын
Allah yakawomiki dawki idan bakiyi da niyaba
@AliyuEdreess6 ай бұрын
😢😢😭😭😭Allah yajekansa
@shamsuddeebello80517 ай бұрын
Innalillahi wa'ina ilaihi raju'un Allah ya tsaremu da mummunar kaddara
@BakarMussa-u9d7 ай бұрын
Allah yasaka da alkahairi malan Kafadi gaskiya kuma Allah ya tsa re gaba
@ayishatabbas24027 ай бұрын
🙏🏼🙏🏼😭😭
@sadiyasadiqLiman6 ай бұрын
Allah ya rufa asiri Allah ya baiyana gaskiya ciyarwa ciyarwa ciyarwa Kai jama a
@SaadatuYakubu-k4w7 ай бұрын
Gaskiya maza kuji tsoron allah
@ayubamemuna19607 ай бұрын
Allah yabaki mafita rashin hakuri babu dadi dukkanku kunyi rashin hakuri Allah yajikanshi
@hafsatadamu-ld5mx7 ай бұрын
Inna lilláhi wa'inna ilaihi ráji'uun. Allah yasa mufi karfin zuciyanmu yakuma ka ré mu daga sharrin kómai. Ameen
@FatimaHamman-b7r6 ай бұрын
Allah yajikasa
@KhaulatSanikura-ok6ys7 ай бұрын
Allah ka rabamu da mummunar kaddara
@gbadegesinabdulhafeez99827 ай бұрын
Hausawa kunci amanan addinin Allah wallahi. Da manyanku da yaranku akwai matsalan rashin tarbiyya wallahi. Ina amfanin zuwa islamiyya kullun? Allah ya shirya.
@sabiumusarg71827 ай бұрын
Ta ina hausawa suka ci amanar addinin Allah?
@salissoumahamadoumoussas-mj7sl7 ай бұрын
Kaï Wawa né bakassan abinda kaké bah
@HabibaMusa-ln2vw7 ай бұрын
Allah ya jikanshi
@AminaSagirGarba7 ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun 😭
@SuwaibaSamake7 ай бұрын
Ameen ya Allah
@habibaamahammad95267 ай бұрын
Tayi kuskure kowayasan wuqa makamice kuma ana iya kowane ta addanci da ita data dauko wuqar da wace niyya ta daukota shine abin tambaya
@Bazamfaraonlinetv7 ай бұрын
Gsky ne
@MubarakAminu-k9e7 ай бұрын
Dan'uwa Kasan Sharrin Shaidan. Ni Kamar Nafahimce Tadaukotane Kawai Domin Kawai Tabawa Kanta Kariya. Bawaidon Takasheshiba. Allah Ta'aalaa Yashiryar damu Yakuma Yafemana Ameen.
@AbdulrahmanSuleiman-wg2wl7 ай бұрын
R I P
@AbassMamoudou7 ай бұрын
Allah ya jikansa dama lokacin chine yayi ai baka zafin sama mace hannu
@lamimusa35307 ай бұрын
🙏🙏🙏
@gavva_jnr7 ай бұрын
Laifin na iyaye ne galibi😢
@aminaaliyu58457 ай бұрын
Gaskiya malam. Sannan a wayarwa da iyaye kai in yarinya tazo gida da damuwa aki me zata fada a kiraijin ma aji daga gareshi, amma iyayenmu sai suce aure dn hakuri ne kowa hakuri yake wasu ma ko sauraron me kazo dashi basa yi, gaskiya ya kamata a gyara jazakalla khairan
@sakinadeeni47137 ай бұрын
Gsky kan ai hk muke ta fama mata, musamnan idan miji yana da maiko yama kasheka baruwansu
@MamaneissoufouJamila7 ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi malm wan nn shine adalci
@ayishatabbas24027 ай бұрын
S. A.W😭😭
@sulaimansaniusman5287 ай бұрын
Allah ya yafe musu baki daya
@WahidahNuwairahHumairah7 ай бұрын
😢😢inna lillah wainailaih lajiun 😢😢😢😢Allah great her jannatul firdous Ameen
@asiyayero71137 ай бұрын
Matsalan shine wasu matan ,maza na gallazamusu, amma sai su koma gida ace suyi hakuri, mai makon azauna da waliyyansa😢
@SeikoDm-lu3xg7 ай бұрын
May Allah help us
@rabiuabdullah32317 ай бұрын
Wlh seda nayi kuka azalche wlh gaskiya xantemaketa idan nasamu dama ko account natemakonta idan nayi karo dashi
@RukayyaHaruna-yh2wd7 ай бұрын
Wllh nima saida nayi mata kuka 😭Allah y raba mu da mummunar qaddara 🙏
@hajaraabdullahisaulawa307 ай бұрын
Wanan yarinyar postpartum depression ne wallahi ke damun ta...maza idan mata suka haihu akwai mental distress da ke damun wasu saboda trauma na haihuwa
@aishaahmad41517 ай бұрын
Absolutely akwai wanan sanan kuna ga kunchi
@aishaahmad41517 ай бұрын
Allah ubangiji ya fitar da ita ya raya mata yaranta yasa su zamameta bangon jinginarta ya hayyu ya qayum
@SaiduYahuza-w5d7 ай бұрын
Sunan hannallah
@shemaumuazu16447 ай бұрын
Bai kamata aki taimaka mishi ba wlh. Wannan furucin na kin taba shi ya tsayar mata arai Abu ne da bazata tana matawa ba, Allah ya rabamu da mummunar kaddara, ya kawo mata mafita
@Hagar-n3b7 ай бұрын
Allah sarki 😢😢😢
@mayg74157 ай бұрын
Yanzu duk abubuwan da yayi mata, ta kashe shi ta kwashe zunuban
@MalamaMalam-sp3ei7 ай бұрын
Na u be God? Abeg that is for Allah to judge.
@mayg74157 ай бұрын
@@MalamaMalam-sp3ei don't you know in Islam if you kill someone wrongly all their sins move to you? Or are you another scholar who knows more than the Quran and hadith
@MalamaMalam-sp3ei7 ай бұрын
@@mayg7415 hope u also know that "action shall be judged according to intention"
@mayg74157 ай бұрын
@@MalamaMalam-sp3ei I'm sure you know her intentions
@mayg74157 ай бұрын
@@MalamaMalam-sp3ei yes I do, but just because you didn't intend to kill someone, doesn't mean that you will go Scott free, because what about justice for victim
@harunasani39837 ай бұрын
salaam ' Allah yasakada Alkhari ameen
@aminasali7437 ай бұрын
Don Allah jahilan maza kudena goyawa iron wayan wayannan mata kowa yaganta baiga Mai yunwaba mara kunyace tace gida baa goyon bakanta kariya take wa yasani metake masa bawahala ajikinta in har sai makota sun Bata abinci da alalace take mata sun zama mahautan mazan su subhanallah
@AbubakarAli-mf7df7 ай бұрын
😢😢😢😢😢😢😢😢
@ISAMUHAMMEDKABIR7 ай бұрын
Allah yakyauta
@samiratingah7877 ай бұрын
hmmmmmm
@alimohammed68457 ай бұрын
Allah kasa mudaci
@DaudaAdam-no3he7 ай бұрын
Salam malam dafatan kana lafiya matsalar kisa koyarwar en fimne
@abakardj46977 ай бұрын
Haba mamana yazakiyihaka .saboda kinada takwarana
@RabiatuSani-xi3nx7 ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun
@nurahismail7 ай бұрын
Slm wllh duk Wanda yahukuntata xaihadu da fishing Allah.
@YusufAbubakar-gl8pw7 ай бұрын
Allah ya jikan shi ita Kuma Allah ya ye mata Kuma ya shir yeta but the problem is from the Husband.
@DestinyOmoregbe-st3sq7 ай бұрын
Ne fah wlh bana son mijina ko kadan
@ASADULISLAMTV7 ай бұрын
Saboda maye kuma meyasa kike zama dashi
@BMA2077 ай бұрын
Toh kinemi mafita zama da Wanda bakya so masifa ne
@shamsiyyahamisu64797 ай бұрын
Kinimi rabuwa dashi kawai shine mafita
@NafisatHamzayusuf7 ай бұрын
Toh Allah yarufa asiri kurabu mana
@maryamyaseer13417 ай бұрын
Muna cikin wani hali a Al ummarmu
@hafsatabdulhameedbada25497 ай бұрын
Ku daina aurar da yarar ku ba sanaa. Yunwa kan jawo babban matsala
@SurajoBalarabe7 ай бұрын
😭😭😭😭
@HarunasafariHawawu7 ай бұрын
😢😢😢
@MemunatuAbdulai7 ай бұрын
I pray they forgive her. It wasn’t intentional
@SaniMuhammadMuhammadsani7 ай бұрын
Allah yamaganta
@SAaduAliyu-zg7mh7 ай бұрын
Munafuka Karya take wlhi dama tajima tana so kasheshi inba hk bah miye Na daukar wuqa Allah yasaka Masa wlhi Kuma Allah yabaki miji Wanda Shima Zai kasheki yazo Yana Kuka yace wlhi bakasheki yayi bah wlhi Yana soki jahila kawai
@بحرالتسامحبحرالتسامح-ث1ن7 ай бұрын
،،😭😭
@DaudaAdam-no3he7 ай бұрын
Fim shina nona yada za ayi kisa
@AbbaRastah7 ай бұрын
Kiyidede tidabahidatawsayi maganihihaka
@rukayyatabdullah51557 ай бұрын
Wai shin ilimin da Malam yakoya yakarene mukaga yakoma kallon social media Yana tsokaci ?? Mufa haryanzu munada bukatar ilimunmuka na addini ne bawai labaran midiyaba