Bagudu da saka hannu ma abinda ya shafi luwadi INNALILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJI’UN,yayi asarar rayuwar shi wallahi amman ko shima mambane 🥷 a ce ma wai mijin na ne ya saka ma dokar hannu wallahi daga ranar auren ya kare wallahi,😭😭😭ALLAH yayi mana maganin su
@yauhudu2 ай бұрын
Allah ya saka muku da alkairi ale mungadu Muna godiya
@AbdulahiMusa-w2g2 ай бұрын
❤ salamu alaikum warratullah gaskiya na saurari wannan maganar taku kuma nasaurari Abubuwan batun maganar masu luwadi Allah kasan Abinda yake cikin zuciyarmu kacanza tunani azzaluman dasukeson tabbatar da wannan abin da Allah yake fushi dasu Allah muntu ba karka basu nasara Amin ya haiyu ya Qaiyum.. Allah katsaremana mutuncinmu da imaninmu da addinimu Amin ya Allah
@IshakaSalisu-on3jk2 ай бұрын
Allah Yatai maka Allah Yakare’ku Ma Aikatan Farin Wata ❤
@AABinji2 ай бұрын
Mungadi💪
@AHMEDSALEHMOHAMMED-is2ri3 ай бұрын
Allah ya tsinewa atiku bagudu
@IshaqIsmail-be3op3 ай бұрын
Kai jama'a Allah kasani mukam bamu zabesuba kuma bamu goyi bayan azabesu, Allah dak abin da aukayi Allah kasani wlh bama tare dasu ko mis kalla zarra Allah kanisanyamu dasu ya Allah
@KabirYunusa-wg5ey3 ай бұрын
Allah ya isa, Kuma Allah kagani bada sahannun mu ba
@nuhuusman82433 ай бұрын
Allah ya isarmuna
@IsahAhmadu-b9o2 ай бұрын
Allah ya shirye su
@sul24783 ай бұрын
Wallahi kasar mu bata bukatar wani tallafi muna da komai amman mu raggayene kawai bama san ampani da karfin jikin da ALLAH ya bamu ne sai bara kawai muka yi,ba wani samun tallafi wallahi karya suke yi,Baba Buhari ka kware mu wallahi daka kawo mana wannan bala’in wallahi mun shiga goma sha bakwai,ALLAH mun tuba ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala’in,
@aminuasheer93452 ай бұрын
Allah ya kamo mana karshen mulkin apc
@AhmadSanusiUmar3 ай бұрын
Allah y biya ku, naji ddin wanga squad. Allah ka isar muna ga gurbatattun shugabanni Musamman atiku bagudu.
@saniyakubu18923 ай бұрын
Gaskiya Bagudu baka kyautaba yau da ace wani minister ne Wanda ba musulmi ba da abun bazai bamu mamaki hakaba😢
@abubakaryakubu94583 ай бұрын
Allah yaqaramuku lfy mujindadin abindakukeyi
@idrisumar73143 ай бұрын
Umar faruk don Allah gidan radio naku kam bazakuyi shiri na idon mikiya akan wahalan da staff na embassies n nugeria sujeciki akasashe daban daban bane diplomasiyafa ze palace tsakanin nigeria da saira kasashen duniya fa? Maaikata sunacikin kunci banu kudi yau wata 9 a embassies please kuyi magan akai ko gwamnati zasujiku fa?
@SaniShuaibu-qb3oj2 ай бұрын
Farin wata, fatan alheri
@mamansadik38213 ай бұрын
Munajama kanmu, Allah yayafemuna
@shamsuddeenshehuibrahim66993 ай бұрын
Allah ya Kara tsare mana ku sbd na tabbata gurbatattun shuwagabannin mu basa son wnn shirin.
@sul24783 ай бұрын
Gwannoni ko azzalumai ALLAH ya bi mana hakkin mu
@maryamyaseer13413 ай бұрын
Babban takaicin ma ana Muslim Muslim tiket asama dokar yan iska hannu
@UkashatuAbdullahi-l8g3 ай бұрын
innalillahi Ubungije Allah katsirimu talakawan kanimu ya Allah 25:54
@sul24783 ай бұрын
Muna alfahari da ku wallah ko babu komai dai ku dan taba su suna sanin bawai bamu da irin su Mungadi su Baba mamoon,
@nafiudanladisayasaya90202 ай бұрын
Allah hamdulila
@maharazuabdullahitsafe29373 ай бұрын
Allah ya isa mudai bamu goyon baya kuma ba zamu bari ayi haka ba
@jibrinkanta4723 ай бұрын
Allah ya tsanewa dimokradiyar African dimokradiyar muna fukai 😢😢😢😢😢
@umarabubakar59263 ай бұрын
Masha Allah
@jibrinkanta4723 ай бұрын
Wannan bagaskiya bane
@sul24783 ай бұрын
Shi wannan Tajun ma wallahi ko kunya baya ji wai shi nan tsakanin shi da ALLAH baya tuna jiya ba shi ba kamar gobe ne kuma zaya koma ina ya fito.
@salmanubalamuhammad3 ай бұрын
Allah ya saka da Alkhairi baba mungadi
@Musausmanumar-q4q3 ай бұрын
Inalillahi wa''inna ilaihinraji''un 😭
@GarbaIbrahim-wv1fl2 ай бұрын
Allah yajikanka mgabta Baya
@sul24783 ай бұрын
Duk Wanda ya shiga siyasa kudi suka kai shi kar su ringa raina nawa mutane wai hankalin sun zo gyara ne karya suke yi mun sani,amman ALLAH shine stakanin mu;tada bom a maiduguri rikicin gidan saurautun mu na Arewa ya kamata mu gane duka shirin ruguza arewa ce ya kamata mu fahimta fa tun wuri
@MURTALAABBASSANI3 ай бұрын
Da sanin Allah! Allah baya bacci 😂😂😂
@muhammadabubakar54023 ай бұрын
A matsayi na , na Dan nijeriya Ina Mika sakon Allah ya isarmana zuwa ga gwamnati nijeriya akan baiwa Yan luwadi madigo damar vin Karen subbabu babbaka waiya zubilla😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@abubakaryakubu94583 ай бұрын
Yau najidadi saboda naga shu'aibu mungadi
@Hassanmuazu-ii1in2 ай бұрын
Allah ka saka mana
@SuleimanMamuda-fq5km3 ай бұрын
Shu aibu 💪💪💪
@SalisuBukar-nk5mg3 ай бұрын
Toh yaya Wanda baya aikin gwammatifah Ina zaisa Kansa???
@kamaldodo86233 ай бұрын
Mai aikin ma mai ya tsinana?
@saidugarba33813 ай бұрын
Amma su iya sata kudin sukai waje
@sul24783 ай бұрын
ALLAH ya kara tsare ku da karfin ikon sa Amin
@muhammedAliDoc3 ай бұрын
Allah kara tsare mana mungadi din mu lokacin da baka nan kullum shirin yana karewa a 56 minutes Amma yau da ka zo gashi har ya haura awa daya 😂😂😂💪 abasu wuta mungadi
@jibrinkanta4723 ай бұрын
😂😂😂😂😂
@IshakaSalisu-on3jk2 ай бұрын
Mungadi Musamman Kai Ina Addu’ar a Gareka Ta Fatan Alkairi