Allah ya tsine wa malam Bello don Allah kuci ubansa
@abbayahya43014 жыл бұрын
Allah yacigaba da tona asirin su, kukuma allah yasaka muku, iyaye kuma kungani duk lalacewar da gara yana gabanka kafi kulawa dashi kuma kana masa addu'a sai kaga komai yayi daidai allah yakyauta yasa mufi karfin zuciyar mu ameen
@user-ci3wl7zb7s4 жыл бұрын
Ameen
@aishaabuahmad545829 күн бұрын
Amma dai iyayen da suka kai yaransu wanan wuri su ke da babban laifi! Baka iya kula da danka wa ni zai kula maka da su. Kankagararre daya ma ya ka iya da shi balantana da yawa. Iyaye muji tsoron Allah! Wallahi Allah sai ya ma na hisabi akan amanar 'yan'yan mu. Mutane kawai ba abunda suka maida hankali illa kawai suyi ta haihuwa su sakarwa duniya yaran ta kula masu da su. A ina ake haka? Haka bazai taba haifa mana da mai ido ba. Allah ya kara mana jagora akan tarbiyyar yaranmu. Amin
@khadijaabubakarkaka17124 жыл бұрын
Allah kashiryasu Dan albarkar annabi muhamd s a w
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Khadija Abubakar Kaka SAW AMEEN YA ALLAH MY SISTER
@khadijaabubakarkaka17124 жыл бұрын
Dan Allah adenasayara amari
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Khadija Abubakar Kaka wlh nima bana goyan bayan saka yaro amari sbd memakon sugyaru lalacewa sukeyi
@nfizcollections49293 жыл бұрын
Gaskiya malam abi musu haqqin su akama malaman
@aishaabubakarbello43264 жыл бұрын
Dan Allah aduba sauran jahuhi shiku ma aimasa hukunci dan Allah hatara iyayinmu hatara dana Allah
@OumarYahouza-wz3zv2 ай бұрын
Wonan chike toura wosou fachi da makami bey kamataba
@udueaishamamanyasir12004 жыл бұрын
Allah yarufaasiri
@maryamomi89934 жыл бұрын
Subuhanallah, gaskiya Nigeria ana ta'addanci wan nan ai zalinci ne
@5yriahalotibi500 Жыл бұрын
sobo hanllahi
@fatmazmurrud73014 жыл бұрын
Hasbunallah wa niimal wakeel, Ya kamata Iyaye suji tsoron Allah Akan Yaransu, Allah Daya baku yarannan Amanace wacce Za'a tambayeku Gobe Akanta, kaidaga ganin gurinnan Ayayinda kaje kai yaronka Amatsayinka name Hankali wane irin gyarane zaayi Awannan Gurbataccen Guri, Gyara zaiyune da Azaba?? Idan kai baka iya gyara Yaronkaba Kana ganin wanine zai gyara maka, Gashinan toh yanzu Ankara Batasu Anwulakanta su Anwahalar dasu Aikin da maybe basuyi Kafin Akaisu Gashinan Anje anayi dasu Dasunan gurin gyara Aka kaisu, babu iyaye masu kula da zagaya yaransu balle su Azzaluman malaman su kiyaye kada mahaifan yara suzo suga yaransu Awulakanche sudauki mataki dazarar anbada yara shikenan kaman dama maraba Akeso Dasu Babu tausayi babu Qauna Babu kulawa, shikuma wannan Azzalumin malam da jamaarsa yakamata Adauki mataki mai tsauri Akansa sbd laifin daya bada goyon bayan A aikata idanshi malamin gaskiyane yasan Al'amarin da Ake Aikatawa da yarannan Alhali yana sane Abune wanda Allah yake qyama yake fushi da masu aikata shi, kuma duk wanda yayi shuru Akan Barna kuma yanada ikoh gyarawa yazama shaidan Adauki mataki Akuma tuna Rayuwar dubunnan mutanen data salwanta ahannunsa, Hasbunallah wa niimal wakeel Allah yasaka muku Allah wulaqanta duk wanda ya zaluncheku Awannan gidah Allah shiryeku yakuma tausasa zuqatan mahaifanku Akanku, Hasbunallah wa niimal wakeel Dubu Akan duk wani Azzalumi Maqiyin Gaskiya, Hasbunallah wa niimal wakeel
@hauwailiyasu54354 жыл бұрын
Wayyo ALLAH YA kyauta.ya shirya
@wasilaidiris49114 жыл бұрын
Ina lilahi waina ina lilahi rajuin😭😭Allah ya saka maku kai wata rayuwa batayiba
@kuruciyatv49873 жыл бұрын
Aslm Allah sarki
@user-tz8yr6xv1f4 жыл бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل على كل ظالم. ذي مدرسة ولا سجن مقيدين بالسلاسل هالكين من عذاب اي معلم هذا ، هذول كيف يقابلون ربهم 😭😭
@aishahumairayargayu68334 жыл бұрын
Wlh sun bani tausayi allah y kare bayansa a duk inda suke
@ismooneish35904 жыл бұрын
Allah ya diban mousu hakinsu Muma alma jirene Dole mutaw sayamusu
@muhammedfulani51684 жыл бұрын
Subuhanallah kai Nigeria matsa lolinki sunyiyawa ko ina zalunci allah ya kyauta
@khadijaabubakarkaka17124 жыл бұрын
Dan Allah ofisa atemakamusu
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Khadija Abubakar Kaka Allah sarki bayin Allah abun tausayi wallahi 😭😭😭😭😭
@saadatut.tgarba629819 күн бұрын
Ya za'ayi bazamugan bala'i suna faruwa damu ba, an fake da addini ana aikata baɗala.
@@ahmadrufaiisah2763 wallahi Dan uwana abin sai addu a
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Khadija Abubakar Kaka wlh kuwa my sister akwai tashin hankali sosai
@hamzagarbamoctar1977Ай бұрын
Allah ya tsinemasu ruwan albarka
@aliabubakar6606Ай бұрын
Yakamata anemomisu hakinsu
@user-jo9rk1qd1c4 жыл бұрын
Care
@zainabmohammad47814 жыл бұрын
INNALILAHIWA ILAIHIRRAJI'UN kae jama'a😭😭😭😭😭
@ishaqdanhajiya18814 жыл бұрын
Gaskiyane Allah Yarufa asiri
@khadijaabubakarkaka17124 жыл бұрын
Allah kashiryamana zuriyya
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Khadija Abubakar Kaka Ameen ya Allah
@mamanadnanadnan41004 жыл бұрын
Allah yakaremu dagadukkan abinki
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Maman Adnan Adnan Ameen ya Allah
@hajaramuhammadisah84244 жыл бұрын
Innalillahi wa Inna ilayhirraji'un😭😭
@khalidabdullahi42614 жыл бұрын
Allah yakiyaye
@nusybaby5604 жыл бұрын
Allah sarki
@Yousifaual29 күн бұрын
👏🤝🤲🤲🤲🤲
@mahamudkila79614 жыл бұрын
Adena bata sunanan malaman adinin musulunci sede Ace wasu mutane dakewa adinin musulunci makar kasiya kawai
@lanzinamuhammadmuhammad77784 жыл бұрын
Innalillahi wa,inna ilehiraju,un Allah yashirya yakuma kiyaye zuri,armu
@l.b.mohamad65464 жыл бұрын
Tabdijan! Ana irin wannan zaluncin da ire-irensu a doron kasa...toh yaya zaasamu zaman lapiya? Toh babu abin da Allah ya tsana irin injustice cikin al'umma kuma sakamon wannan shine irin wannan al'umma zata samu kanta cikin yaki da kashe kashen ba gaira babu dalili. Allah ya sawaka!
@alhassansalisu48112 жыл бұрын
Ana hauka aduniyar nan wlh.
@eexx9604 жыл бұрын
Lahaula wala kuwwata illahbillahil'azeem
@habibahassangonah16604 жыл бұрын
Am busy crying Allah yashiya mana zuri'a
@KamalKamal-ej1vo4 жыл бұрын
allh yasakamuku yafitar daku
@SaniMamadou-su5rg28 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@khukhu98164 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@mnnnm23654 жыл бұрын
Allah atamaka
@samailagadodadanitvbahariSbaha4 жыл бұрын
Duniya inazakidamu kajawani abuntakaici daba'kici wannae malimman Allah yatsinemuko albarka
@hhluv44594 жыл бұрын
😭😭😭😭 Allah ya Allah 😭😭 Allah yaku sakayya
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
Husna Aliyu Ibrahim Ameen ya Allah
@faizzzvlog95564 жыл бұрын
Innalillahi Wa Inna ilaihirraji'un
@arkamgarbaabubakar45454 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭
@khalidabdullahi42614 жыл бұрын
Allah yakiyaye
@user-qg5ol4zo3hАй бұрын
Aslm
@AliAlkhausar28 күн бұрын
Allah yatsinemasu
@boukarchekaraou38253 жыл бұрын
Alla.yakaota
@mdkkddjjdj92174 жыл бұрын
To Allah yasawake maman kirkin Ⓜ️🌹
@karimashuaibubulele16304 жыл бұрын
Allah sarki Allah shirya
@Habiba779-om5bd4 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@fatimanakawarifatimank56414 жыл бұрын
Allah ya kyauta 😭😭
@user-ti3ik4ts4j3 ай бұрын
Shi mai makaranta idan bashiyake musu luwadiba ayimishi adalci idan acikin malamanne sai ayibincike
@fofoalhawsawyi13374 жыл бұрын
Waiyo Allah na 😭😭Allah yasaka maku
@ishaqdanhajiya18814 жыл бұрын
amen
@muhammedosuolale14554 жыл бұрын
انالله وانااليه راجعون الله يشريي مو باكي طيا ءامين
@mdkmsaro3111Ай бұрын
4:14
@worldnews7873 жыл бұрын
Za kuyi hankali nan gaba mutanen arewa! Yan majalisar ku basu da ayki sai tumasanci da bin raayin gwamnonin ku ana qirqirar masarautu! Ba abinda suke yiwa dokoki na kare haqqin ku!!!!! Wanda ya piye magana akan haqqin al'umma shine maqiyin gwamnati shi za'a wulaqanta son rai... Allah yasa kuyi hankali
@PEN-Mawii2 ай бұрын
@787 your 100% right 👍👍👍 magananka AKWAI ILIMI aciki
@arkamgarbaabubakar45454 жыл бұрын
Subahanallah inalillahi wainainaishi raxukuna😭😭😭😭
@bintsaeibou9524zakariyya3 жыл бұрын
Innalilahi Wa inna ilaihirrajun 😭😭😭
@i.r.mi.b.k65354 жыл бұрын
Allah kiyauta
@marakisiyyarufai29934 жыл бұрын
😭😭😭😭innalillahhi wa Inna ilaihirraju un Allah yakiyaye
@khalidabdullahi42614 жыл бұрын
Ameen
@user-ib8dl4fr3w3 жыл бұрын
انا لله وانا اليه راجعون حسبي الله ونعم الوكيل
@abdulwahababdullahi77594 жыл бұрын
Malluma Abinda yafi muku sauki kawai kudaina ansan sedan nai yara in an kawomukusu kuce akaima gwamnati su
@ummiriyadhummiriyadh21064 жыл бұрын
Subhanullah Allah ya kiyaye 😭😭
@NanaAishaShareef2 ай бұрын
😮😮😮
@klthomm96764 жыл бұрын
Allah yakiyaye
@maryamsiraja63434 жыл бұрын
Innalillahi wainnailaihirrajiun Allah sauwake
@user-ty3hu5si4h4 жыл бұрын
آه من الدنيا
@user-to7yt9dc3s4 жыл бұрын
Allah sakamusu cikin gaggawa
@basirushehu73842 жыл бұрын
😥😥😥😥😥😥😥😥😥
@muhammadjazuli8854 жыл бұрын
Innalillahi Allah zai sakamaku
@abdulwahababdullahi77594 жыл бұрын
Babu wani yaron kirki da ake sama mari a makaranta
@abdulhamidmumar33144 жыл бұрын
Subhanallah
@aliyumusa21914 жыл бұрын
Adaiyi bincikedakyau kara asaki y'antaatda tunadakunjilaifukandasukema iyayensu
@user-ty3hu5si4h4 жыл бұрын
Kenan kanason arufesu Ana luwadin dasu
@auntynhajiya67374 жыл бұрын
Allahu akbar 😂😂😂😂😂
@mamananwar59404 жыл бұрын
Allah shiryesu
@dahirusadi15304 жыл бұрын
Allah yashiryar damu
@user-qg5ol4zo3hАй бұрын
😂😂😂😂
@jamilugarba61994 жыл бұрын
ko dankaruwa bazatakawo dantanan
@nouvellegenerationsarhoisesarh4 жыл бұрын
Innalillahi wa inna ilaihin rajiun
@user-ci3wl7zb7s4 жыл бұрын
Innalillahi 😳😭😭😭😭😭😢💔💔💔💔
@khadijaabubakarkaka17124 жыл бұрын
Wasu eyayan bataufidi
@abubakarmuhammad88004 жыл бұрын
😭😭😭🕋🙏🙏
@madinahn99084 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭
@fatimaasslmumar27754 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@user-dd9qj4vi4x4 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼
@ahmadrufaiisah27634 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭
@jamilugarba61994 жыл бұрын
laifin masukawo mutananne
@aicheoumaakaram67814 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@user-es6ey3tu2q4 жыл бұрын
😔🤔😔
@AbuAbdillahQuillpen4 жыл бұрын
Almajirci should be cancelled
@user-dr7hl7sg2m4 жыл бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل حسبي الله ونعم الوكيل الله يلعنهم الله لا يبارك فيهم ربي لا يرحمهم دنيا وآخره امه تموت ياناس وش ذا ذا مجرم ربي ينتقم منهم أشد الانتقام الله لا يبارك فيه ولا في اي احد يساعده ربي لا برفقه قهرني والله قهرني الله يكسر ظهره ويدينه ربي لا يرحمك وغير كذا لواط ربي يقهره ويفضح سره دنيا وآخره حسبي الله ونعم الوكيل فيه وفيه اهله يا بلو يا ملعون
@majatv75713 жыл бұрын
Laminu
@majatv75713 жыл бұрын
Laminu
@mohamedsadan25634 жыл бұрын
If I should tell you people that nigeria is not a country but you we not believe me
@aishaumar27364 жыл бұрын
Duniya inazaki damu 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@usmansani54404 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@tijjanialimuhammad23804 жыл бұрын
Ku kashe dan kutumar uba Daman ba malamin kirkibane
@abdulwahababdullahi77594 жыл бұрын
Mohamed Sadan inda Hausa kayi da anfi fahimtanka
@fatmazmurrud73014 жыл бұрын
Mohammed sadan u r Right wheree that happens inba Nigeria ba where no security nobody care nobody can says the truth