Allahu akbar Allah yasamudace Allah yakarawa ilimi albarka Allah yasaka da gidan aljanna
@BachirouBoubacar-lb3lbАй бұрын
Mafita shinai akoma da Allah tunda yan Nigeria 🇳🇬 sukayi kuskurai zabin tinibu a matsayin shugaban Nigeria
@yahuzailiyasu4583Ай бұрын
Allah. Yasaka daalkairi
@user-yx3mo5hd2xАй бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@IbrahimMahamuda-jo4ltАй бұрын
Allahu akubar Allah yasamudace
@user-qp6re8ym4uАй бұрын
Al umma su koma ga allah su samu mafita akasarin son zutiya da akey ciki
@baraaabaraa1436Ай бұрын
Alfirkanwalhuda❤🤲🤲
@shehuyusuf8120Ай бұрын
Allah bada lada
@IbrahimaatАй бұрын
Inde baa komawa tsarin Allah ba to sai ahankali, meganin hakan bazaiyiwuba yayaudari kansa
@salisuadamu2151Ай бұрын
❤❤❤❤❤❤
@fatimahabib3851Ай бұрын
❤❤❤🎉🎉
@user-gd4vh7rj9lАй бұрын
Har ynz baku fadi abinda yasa aka Shiga masifa b indai har baxa adaina taba janibin annabi Muhammadu b toh indai tsadar rayuwa che ba'a fara komai b har ynz kudaina batawa kanku lokachi
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qoАй бұрын
Amma Allah Abu.Aisha ka dena kai mutane wuta sbd kana zargin ta da laifin zina
@usainirzaki6021Ай бұрын
Kawai fita zamiyi mukwaci kanmu awajan wayannan yan iskan, tunda basu da tausayi, kawai mulkinsu suka Sani kawai, so kawai mafita shine mufita rana guda ko mu ko su, inba hakaba to wallahil"azeem ba tatamu suke ba, beerabbeel"ka"aba barayine, macutane, yan farfaganda ne kawai Allah ya hadamu dasu, so bayadda za"ayi kasa irin Nigeria ta fada hannun irin wa"annan miyagun mutanan mutsaya muna kallon su tun iyaye da kakanni, kawai gani nakeyi lokaci yayi da zamu kwaci kanmu awajan wa"annan gun-gun maciya amanar kasa, maciya amanar al-umma, Nagode.