Mu daina yaudarar kanmu, wajibi mutane su fito su kare kansu, ni zan ba su kayan da za su kare kansu - Gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda
Пікірлер: 194
@mukhtarumar12287 күн бұрын
wannan gaskiyane malam dikko allah yasaka da alheri
@lawalahmad-xy8iv7 күн бұрын
Allah ubangiji ya kawo mana saukin wannan matsalar Alfarmal Annabi(saw)
@akilousalifououmarou34497 күн бұрын
صلى الله عليه وسلم
@SaniAminuAsad6 күн бұрын
Wallahi wannan haka yake mai girma Governor. Da ka mutu a wulankance gwara ka mutu a jarumi.
@bellosalisu27272 күн бұрын
Ina gwanin wani ga nawa bujimi namijin fama, mai girma gwamna Allah ya tayama
@mammasanimammasani44097 күн бұрын
Gaskiyar magana Gomman jahar katsina Allah yasakama da Alkhairi Saboda kana tausayin talakawan katsina
@MustaphaAbdurrahman-rn3ru7 күн бұрын
@@mammasanimammasani4409 Allah sarki na nesa bai san dawan gari ba...haka yake bayani duniya nayi masa kallon mutumin kirki..mu dake talakawansa mu muka san waye shi...wani hisabin sai anje gaban mai duka...Allah ya saka mana
@nasirubabiye56637 күн бұрын
@@MustaphaAbdurrahman-rn3rumunjinaka Ammah Kai amatsayinka nadangarin gudumawan Mai kayi shimunga nasa amatsayinsa na shugaba
@AdamsMuhammad-t6l7 күн бұрын
Wlh diko radda namijin duniya fatan alkhairi allah Yarabaka da kujerar ka lafiya yasa tazamar maka silar shiga alajana
@SarkisunusiZaki-i9w6 күн бұрын
Allah sarki rankayadade Allah ya tsayamaka alfarman annabi s,a,w
@abdulrazaqmukhtar74326 күн бұрын
❤️ ﷺ ❤️
@ZakariyyaAbdullahi-nf4ge6 күн бұрын
Allah ya kara taimakamaka da sauran shuwaganni adilai, ya karemu baki Daya daga dukkan sharrin masharranta amiin
@SHAMUNUGAMBO6 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi gwamna ❤
@UmarSulaiman-ry7dj4 күн бұрын
Masha allah excellency kafadi abunda shi ne yakamata mutashi muhada kai koni ina tayaka bakin cikin abunda ke faruwa kana Burgeni wlh
@ZainabAminu-z6k5 күн бұрын
Allah ya karya kashun bayan azzalumai ya hayyu yaa kayyum kakawo mana agaji
@MustaphaIbrahim-w2p4 күн бұрын
Gaskiya ne governor allah ya saka da alkhairi ya bada nasara
@toietmoi70777 күн бұрын
Masha Allah wanna shine gaskiyya magana da uwa
@VithinhaAdam5 күн бұрын
Allah yaja da Nisan kwawa gwamna
@NazifiAliyu-cs2wy6 күн бұрын
Allah ya Kara tsareka kuma yabamu zaman lpy a kasa baki daya
@ridwanattajiri3597 күн бұрын
Wannan bawan Allah inai masa kyakkyawan tsammani.
@idrisabubakarmuhammad34174 күн бұрын
Wlh mutumin banza ne ka saurari baya nan sa sosai ya sheikh 😢 Dan ba iyyalan sa bane
@KhadijaHamza-cm1kh5 күн бұрын
Masha Allah Allah ya biyaka da mafificin alkairi
@user-ye6ph9rs9z6 күн бұрын
Allah yayi maka jagora gwamna mai gaskiya
@Iliyasu-u9f15 минут бұрын
Allah ya Saka da Alkairi
@NazifiTasiu-of7hh7 күн бұрын
Wannan sky ne malam dikko kafadi gsky Allah kawumana zaman fly
@Frdoes7 күн бұрын
Allah yakara tsare mana gwamnanmu na Katsina ubangiji Allah yakawo mana zaman lfy dan halayanmuba ya Allah
@Sharifdauda7 күн бұрын
A@aa@a@@
@Muhammadmudanssir5 күн бұрын
Allah ya karemana Kai da muta Nan ka jamiri. gwabna
@AbdullahiUmaralkasim3 күн бұрын
Wllhy Ina son gwamna Mai kishin al umma Allah ya tsare ka ya baka nasara a mulkin ka
@Hajistylist5 күн бұрын
Hmmm Allah yasa mudace yafadi gaskiya
@AminuUsmanBello6 күн бұрын
Masha Allah wannan maganar gskyn
@aliyuyau69024 күн бұрын
Masha Allah
@murtalashemeabubakar20397 күн бұрын
Wannan Gaskiya ne, amma kamata yayi gwamnati ta taimaki al'umma ta yadda zasu mallaki makamai ta hanyar ta dace.
@SouleyMoussa-x1l5 күн бұрын
Kaji maganan gaskia.allah ya taimaka
@belloumarmilgoma32246 күн бұрын
Wannan Gaskiya brave governor wlh batajin governor dakeson mutanen sa kamar wannan governor ba
@aliabubakar6606Күн бұрын
Allah ya kareka gona kana kisin talakawa
@ishaqharoon38063 күн бұрын
Allah ya taimaki gwamnan Al'umma yakuma tsare shi Amiin 🤲
@MurtalaAhmadDanga7 күн бұрын
Mai girma Gwamna, Allah Ya taya riko,amin.
@DanielDanAsabebako7 күн бұрын
Allah ya biya gwamna
@abbabodanwaka10556 күн бұрын
Wallahi zamu sadaukar da rayuwarmu domin akawo karshen wannan muta nan
@fatimazaraabdulkadir76837 күн бұрын
Your excellency ai a nan funtuwa kwanan. Sabon layi kawai,danbe suke da masu napep
@SHEHUYAHAYA-ik2jy6 күн бұрын
Allah yatsaremana imaninmu yakaremu daga sharrin zamani dikko Rada Allah yakara maka Imani mungode
@KhadijaAbdulrahman-n6rКүн бұрын
Mutane sunfi buqatar bayanin yanda za a magance matsalar abinci Amma wannan ai aikin jami an tsarone
@Yarghanahausatv6 күн бұрын
Masha Allahu 👍👍👍👍👍
@usmansuleiman-hn3uz6 күн бұрын
My gwamna❤
@abubakarahmad56616 күн бұрын
Wlh gwamnan nan yana matuqar kokari sosai allah baa sa a
@alkasimumar93796 күн бұрын
Dikko nidan jahar Kano ne Amma wlh A Arewa babujarimin gwamna kamarka wlh Allah yadafama
@user-cf9lw9le6g5 күн бұрын
Wallahi gaskiya yafada
@dahirumuhammad61816 күн бұрын
May anfanin yansandan da soja basukai dubu 1000 a jahar bane koko
@ishaqibrahimabba65605 күн бұрын
Wannan gaskiya ne mai Girma Gwamna. Allah ya kara maka karfin gwiwa wajen yakan azzalumai.
@isahmusa48507 күн бұрын
Allahu shimana maganin matsalolunmu
@KatangaMachila6 күн бұрын
Gaskiyane wallahi
@YaaqoobaayaahaayaaYuuseef5 күн бұрын
Allah kakawo mana zaman lafiya akasarmu
@ibrahimrabiu76977 күн бұрын
We do respect sir gaskia babu wadda akeba tai mako idan an kamashi......sai abunda ake cewa rijiya ta bada ruwa goga ta hana ni karan kankin kaina an kama kanina....malam dikko duk yarda baka tunani bandit sun wuce nan kawai AK-47 xaka basu shine magana Abunda baka iyawa Allah ya iya maka ya bamu xaman lpia
@AbdaAbdiua-c3g7 күн бұрын
Gaskiyane akwai matsala
@MassaoudouLawal7 күн бұрын
Macha Allah
@SamailaHashimu7 күн бұрын
Kana kokari Allah ya saka da Alkhairy...
@IsmailSaad-wo3yq7 күн бұрын
Wanna gaskiya ne mlm dikko rada wlh kacika mekishi jaharka Allah yaidanufi
@aliabubakar6606Күн бұрын
Allah ya saka maka da alheri ya aeksalansi
@abubakarlawanayagi94277 күн бұрын
Wllh maganar gaskiya ne fan allah yatsare Mana Kai
@HalimaAbdulrahman-m8w7 күн бұрын
Allah yatsareka da tsarewarsa
@AbdullahiMamuda-g3f7 күн бұрын
Allah yadaukaka Dan albarka daga Umar danzuru radda sai kazama shugaban kasarnan insha. Allah
@adamuyusuf57237 күн бұрын
Gwamnoni kune Yan barandar tinubu...ku hada Kai kuje ku sameshi mana kuci ubansa
@SafiyaMuktar-w8u6 күн бұрын
Wlhi governments idan akakira jamamian tsaron wlhi basa zuwa harsai yan tadan sungama ta adinsu
@abubakarmurtala50957 күн бұрын
ALLAH ya kara tayawa gwamna,,,muna cikin rudani sai kowa ya dage ya gyara tsakaninshi ALLAH sannan ya daidaita,,,,”AAMANTU BILLAHI WA RASULIHI THUMMAS TAQIM”-fadin manzanmu sallalahu alaihi wa sallam
@umarmuazu5707 күн бұрын
Allah ya maka albarka
@eladitv40405 күн бұрын
Allah ya ma albarka
@sanisaulawa39646 күн бұрын
Tsayayyen gwamna ke nan. Allah ya kare mana kai. Allah ya kara mana irin ka.
@aminuabdullahi49987 күн бұрын
Allah ya temakeka Dikko
@alfadankanotv28714 күн бұрын
Dan yasan ya'yansa bazasu kamuba shiyasa baya kai kudin fansa
@muhammadibrahimabdulsamad53417 күн бұрын
Allah ya Kara Maka daukaka, Saboda this my first policing am giving credit gsky. His patriotism is clear ,no doubt 🎉🎉🎉.
@fatimasani66387 күн бұрын
shawarata anan dan ALLAH uwar gidan mai girma mlm dokko radda kici gaba da kwantar mai da hankali wllh yanajin zafin abinda akewa al umar jahar shi dama kasa baki daya ALLAH yasa yagama lfy ALLAH yakara shiga lamarin Ameen ya rabbi
@HussainAbubakar-yh3gc7 күн бұрын
Babu laifi abada makamai dan kare kai amma aji tsoron Allah kada acutarda wanda baijiba baiganiba 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@muhammadashir41046 күн бұрын
In sha Allah ‘yan ta’adda kadai za’a riqa yaqa da makaman❤
@ubamuhammad46565 күн бұрын
Wannan maganan gaskiya ne gwamna.
@lukemanmbilly2455 күн бұрын
Gaskiya ❤
@JamiluAliyu-i4o7 күн бұрын
To kefin waye
@mamanerabiou-zc3wi7 күн бұрын
Allah ya ja zamani baba
@smartsmile39357 күн бұрын
Masha Allah, yanzu naji magana, kawai ku bamu bindiga muma kuma ku kira jihadi, mun da kanmu Alhamdulillah.
@AbubakarSanimuazu7 күн бұрын
Allah shi karama lafiya da dau kaka,kuma yakawo Muna zaman lafiya acikin kasarmu baki daya
@SirajYousuf-m8z7 күн бұрын
Yayi kyau
@SafiyaMuktar-w8u6 күн бұрын
Muna yimaka fatan alkairi
@IbrahimMuhammad-qu6bp6 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi gaskiya Nima Ina yiwa bawan Allah Nan kyakkyawan zato Allah yadafa ma yakawo sauki a Nigeria
Wallahini dakwamnazai nemeni wallahini danayiwani Abu narantse da Allah zantaimakamasa wallahi wallahi inayandazanyi wallahi
@RuqayyaAbdulhadi6 күн бұрын
Allah ya Kara shiga cikin lamarinka,Amatsayinka na Dan Adam yayi iya kokarin shi Allah ya Kara taimakon ka yasaka da Alkhairi ya kawo ma mutane mafuta
@UmarAhmad-zr8ob6 күн бұрын
Allah yasaka jarumin gwamna wannan gaskiya ne
@makharajausman21967 күн бұрын
Allah yakara karemuna mutuncin ka
@habibuzubairu73867 күн бұрын
Maigirma governor muna mutuntaka Amma gaskiya nidai yan uwana da abokaina da akayi kidnapping dinsu akuma kashe da jima raunuka ko jaje babu wani jami'in gwamnati dayayi mana bare wani taimakon kudi idankuwa kabada abamu mai girma governor to gky babu Wanda muka gani daga chikin jamian gwamnatinka
@aminumusa48717 күн бұрын
Oh ni Nigeria allah yasa mu dace
@YakubuabubakarYakubuabubak-x5m5 күн бұрын
Wlh duk wannan lalacewar gwamnatin Nigeria ce
@IdrisMuhamed-s8f7 күн бұрын
Wanan gaskiyane
@nuhuabubakar-xm7er6 күн бұрын
Alh yakareka
@RabiuIsiaku6 күн бұрын
Gaskiya oga Ga shawara Dan Allah Duk mata shin da Zaka ba makami a katsina, ka bashi kudin bindigar da duk wani tallafin da yake bukata.. Wlh cikin karamin lokaci zasu ma dauke iyayen su da yan uwanasu daga inda mandict zasu cutar da shi
@a.h.u.g6 күн бұрын
To in su bar garin Kuma bandits ɗin ai suna nan ko? Kuma bindiga ai ba kowa za'a bawa ba ko? Sannan kuma tashin al'umma daga gari lokaci dayà akwai wahala, a ƙarshe muna fata Allah ya kawo karshen lamarin
@adamujega54697 күн бұрын
Mun na godeya governor kasina
@muhammadgarba25407 күн бұрын
Alhaji wannan ƙaramin lissafi ne
@ishaqmuhammad12947 күн бұрын
Allah ya kara maka jagora maigirma governor
@psuleshehuzz72187 күн бұрын
Allah Yataimaki Governor Dikko Allah Yakawo Mana Mafita
@muslihuhabib85797 күн бұрын
Wannan Yana nuna gazawaku ta alkawarin da kuka sauka na Kare al umma da dukiyoyinsu
@Sadiyamk7 күн бұрын
Tunda gwamnati bata iya kare talakawa, uban me kuke a kan kujerun mulkin?
@sadiqsuleiman14089 сағат бұрын
Wllh wannan mgn gaskiya ne rikko mutumin kirki ne
@attahalhmallam57936 күн бұрын
Wnn Banda fitar da sirrin tsaro bb abunda yakeyi wnn gazawace ta shugaba yy Fadi Haka Allah y kawo mn dauki.
@IssiakouBoube6 күн бұрын
Gaisuwa idan zasu iyar tashi tsaye da kansu dole abubuwa su canza. Allah ya tsare mu