ya fashe da kuka tare da fatan ya mutu.. An zargi jingir da bala lau kan masifun nigeria.

  Рет қаралды 25,058

Alfurqan  Ta'alim Tv

Alfurqan Ta'alim Tv

Күн бұрын

Пікірлер: 151
@sagirsaminu2561
@sagirsaminu2561 3 ай бұрын
Nidai na hakura da komai na Nigeria, saboda babu wanda zai maka watarana a Rauwar ka gara Muci gaba da addu'a Allah ya mana Rahama ya Rufa mana Asiri danuya da Lahira,
@rabiunura4356
@rabiunura4356 3 ай бұрын
amin summa amin 🤲
@ibsnomaa
@ibsnomaa 3 ай бұрын
Sheikh Adam Ashaka Allah ya saka maka da alkhairi. Allah ya isar mana 😭😭😭
@adamumusa7813
@adamumusa7813 3 ай бұрын
Gaskiyane Malam.Wadannan malamai sunci amanar mutane.Allah Ya isa.
@Issah-k6z
@Issah-k6z 2 ай бұрын
Kaji tsoron Allah
@hassanasadiq7513
@hassanasadiq7513 2 ай бұрын
Yaro kayi Gaskiya. Ubangiji Allah ya sa mu Dace Amin.
@mamanaliyu2273
@mamanaliyu2273 3 ай бұрын
Wannan gaskiyane Allah yasaka maka da alhairi gara agaya musu sune yan kwangilan siyasa ai baza suyi maganaba tunda bai shafe suba akwai Allah.
@shamsuddeeensuraj8482
@shamsuddeeensuraj8482 3 ай бұрын
allah yakaremana ashaka kai kuma akwai sauran likkafani in maqabarta tachika zamunada sabuwa
@IsahMuhammad-zf7ee
@IsahMuhammad-zf7ee 3 ай бұрын
In'sha Allah
@yahayagidado7679
@yahayagidado7679 2 ай бұрын
Allah ya karawa Rayuwa Albarka
@habibullahabdulkarim2494
@habibullahabdulkarim2494 3 ай бұрын
Allah ya maka albarka ashaka soja mai zuciyar mazan jiya
@abdulgafaraliyu928
@abdulgafaraliyu928 3 ай бұрын
Kai mai magana ka gyara halinka nima na gyara kaima mai kahu irin wannan ka gyara muyi addu, a kamanta karshen duniya yazu saima gaba
@LawaliTOROGao-sq2tz
@LawaliTOROGao-sq2tz 3 ай бұрын
😭😭😭 gaskia y'an Nigeria Allah ya saka da alhairi
@Amadounouhnou
@Amadounouhnou 3 ай бұрын
جزاكم الله خير
@AhmoudoMohamed
@AhmoudoMohamed 3 ай бұрын
كلام صحيح بارك الله فيك
@rabiunura4356
@rabiunura4356 3 ай бұрын
😭😭😭😭😭 allah yakarawa annabi daraja ❤
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 3 ай бұрын
saw
@MaimunaAhmad-l3o
@MaimunaAhmad-l3o 3 ай бұрын
Sallallahu alaihi wa sallam 🥰🥰🥰
@maryamahmad3335
@maryamahmad3335 3 ай бұрын
Hasbiyallahu wani,imal Wakil ya Allah ka kawomana sauƙi ya Allah kashiryi shuwaga baninmu
@chaibougambo
@chaibougambo 3 ай бұрын
Se kun gyara Matassan ku na arewa basusan ciwon kansuba saboda yanzu duniya tawaye sekatashi kayi aiki sannan kasamu abinda kakeso ;kudiba mu Niger daakayi juyin milki mutane sunkai kwana 15 suna fitowa zanga zanga kudiba benin kudiba Sénégal anma ku da kunfita zanga zanga da ankira wasu akabakudi se sujanye komi zaifaru yafaru tinda su sunsamu dan Abun da zasu kashe cikin kwana 10
@MaimunaAhmad-l3o
@MaimunaAhmad-l3o 3 ай бұрын
Wlh gaskiyarka 👍
@JamilaAliyu-u9e
@JamilaAliyu-u9e 3 ай бұрын
Subahanalihi Allah yakawo mafita na alkairi amin
@AbubakarSanimuazu
@AbubakarSanimuazu 3 ай бұрын
Allah shi karawa rayuwa albarka
@Hamid.mHamid.m-un6ju
@Hamid.mHamid.m-un6ju 3 ай бұрын
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un wai dan Allah wa ana iri shuwaga banine muke dasu aciki diuniyar nan 😭😭 ya Ubangiji Allah kamumu magani wa'ana azaliman shuwaga bani Allah ka saka muna dan alfarma Mazan Allah s.a.w.🤲🤲
@chaibougambo
@chaibougambo 3 ай бұрын
Allah saka da Alkairi Anma wannan gaskiya ne se dai yarago wani Abu
@ahmadadamu5601
@ahmadadamu5601 3 ай бұрын
Allah dai kawai ya jikanmu
@MamanHumaira-xk6sy
@MamanHumaira-xk6sy 3 ай бұрын
Wlh wannan maganar gaskiyace daga kinta sai fata Allah yasa mudace😢😢
@hasahniger2570
@hasahniger2570 3 ай бұрын
Allah ya kawo mana sauke 😢
@AminaNageria
@AminaNageria 3 ай бұрын
Allah yasa kamana
@Frdoes
@Frdoes 3 ай бұрын
Why Allah yasaka maka da alkairi wan nan bawan Allah wllh yafadi gaskiya
@AbdullahiIsah-y8y
@AbdullahiIsah-y8y 3 ай бұрын
Ya Salam
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 3 ай бұрын
Wannan bawan Allah ko malamai nada kuskurensu ,amma yanada mugun nufi da takaicin malamman addini
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 3 ай бұрын
Eh gaskia tunda Bai kamata ya dinga Kiran suna Karara ba sai yace wadanda sukace mu zabi wannan gommatin saboda addini me sukeyi wa addini Amma ya zafafa da yawa that means akwai Wani kulli a ransa gameda su.
@SakeenatKaber-tm8vb
@SakeenatKaber-tm8vb 3 ай бұрын
Bawani kulli segaskiya itakuma gaskiya daga kinta sebata
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 3 ай бұрын
@@SakeenatKaber-tm8vb ai baa ce Kar a fadi gaskia ba Amma meyasa su kadai yake kira aiba su kadai bane sukace ayi Muslim Muslim ticket Amma meyasa su yake emphasizing shiyasa nace haushin su yake ji.
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 3 ай бұрын
To dan Allah Mallamai ku fito ku yi mgn amma kar ka manta mawaqa e.g su Rarara da sauran mutane sun tayasu zabe. To Allah ya shirye Mallaman da suka kauce Mlm Adam ka hada da yiwa mutane nasiha/waazi su bar sa6on Allah dan gsky muma da namu lefi kowa yasan lefin da yake yiwa Allah, ana 6arna a doren qasa Allah yana haquri da wannan al'umma ta Annabi SAW muna cin albarkacinsa
@suleimanisah918
@suleimanisah918 3 ай бұрын
ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MUSIDUNNAN INSHAALLAH MAJOR HAMZA EL-MUSTAPHA IS OUR UPCOMING PRESIDENT
@asalmangh
@asalmangh 3 ай бұрын
Allah Ya kiyaye
@zakkariyamuhammad7833
@zakkariyamuhammad7833 3 ай бұрын
Wannan gaskiane❤❤❤❤
@bassiroualassanhassan6917
@bassiroualassanhassan6917 3 ай бұрын
Subhanallah
@ibsnomaa
@ibsnomaa 3 ай бұрын
Muslim - Muslim Ticket Allah ya isa. Duk malamin da ya taimaka wurin kawo wannan gwamnati wallahi nidai ban yafe ba
@WakilAbatcha
@WakilAbatcha 3 ай бұрын
😂😂
@AbdullahiMusa-cm4kq
@AbdullahiMusa-cm4kq 3 ай бұрын
Ikon Allah dama wai dama wannan tsinche tsinchen ba asan ana Hakaba to mu wallahi baima zama wani abun mamakiba saboda harmunsaba yazama Jikima mukam Allah ya sauwake Allah ya kawomana mujaddadin Shari a kitabu wassunnah 😭😭😭
@AdawiyyaMuhamud-my2uk
@AdawiyyaMuhamud-my2uk 3 ай бұрын
insha Allahu
@ليثوسام-غ1ك
@ليثوسام-غ1ك 3 ай бұрын
Gaskiya sai munfuto mununama gamnati bacinrai a Nigeria idan munaso mukofi yanwa a Nigeria
@AishatYahaya-tb4dg
@AishatYahaya-tb4dg 3 ай бұрын
Innalillahi wainna ilaihir rajiun. AlhamdulilLahilazi afani minmabtalaka bih wafaddalani ala kasirin min man khalaqa tafdila.
@rabiumisa1930
@rabiumisa1930 3 ай бұрын
Wlh gaskiyane kam
@MaryamZubairAbdullahi
@MaryamZubairAbdullahi 3 ай бұрын
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SAW❤
@AbubakarImam-o3i
@AbubakarImam-o3i 3 ай бұрын
Wannan gskyn wlh innalillahi wanna ilaihi rajiun
@ibsnomaa
@ibsnomaa 3 ай бұрын
Kasa da Bin Usman
@aliyuadam9849
@aliyuadam9849 3 ай бұрын
AI MU GAMA DA MUSLIM MUSLIM TICKET IN SHA ALLAHU BAZAMU SAKE BA😢😢
@AlhajiSaminuNigerMarahdi
@AlhajiSaminuNigerMarahdi 3 ай бұрын
Gaskiyane Mallam
@Tikau-mk4of
@Tikau-mk4of 2 ай бұрын
Wlh nima naga kamar haka ajihar yobe
@AbdussamadShafiu-sn7dm
@AbdussamadShafiu-sn7dm 3 ай бұрын
Tabbas ni ahalis sunnah ne gaba da baya amma wllh malaman nan azzalumai ne mugayene balalau jingir kabir Gombe
@nafisasalam1399
@nafisasalam1399 3 ай бұрын
Masha Allah yaye 👌👍
@khadijayunusa919
@khadijayunusa919 3 ай бұрын
Nimadai nayi wannan tunanin mallm mammu fasuza ma ansiyasa kansu kawai sukegyarawa munyadda dasu ammasunci amanarmu gaskiya
@YUSUFMUSTAPHA-ho8ok
@YUSUFMUSTAPHA-ho8ok 3 ай бұрын
nima na tuhumi malamai akan matsalar Nigeria
@suleimanhasheem8106
@suleimanhasheem8106 3 ай бұрын
Wannan gaskiyane mlm 😢😢
@GoniAbisso
@GoniAbisso 3 ай бұрын
Allah yakareka
@uthmanabdullahi3063
@uthmanabdullahi3063 3 ай бұрын
Hasbunallahu wani imal wakil
@shahiduabdudogo11
@shahiduabdudogo11 3 ай бұрын
Gaskiya Na Yarda Da Bawan Allan Nan Ya Fadi Gaskiya Yahaya Jingir Sun Yaudari Dabbobi Su Bala Da KB Gombe Ya Cutar Da Mahaukata Tabbas Allah Gaka Gasu Nan Allah Ya Isa Tsakinmu Dasu
@nabilaabdullahi6365
@nabilaabdullahi6365 3 ай бұрын
Shi wannan dayake magana kar ya manta da irin laifuffuka da irin mugayen zunuban da mű talakawa mukeyi kő kashekashen rayuwaka Da akeyi shi kadai ya ishemu mushiga masifar damuke ciki ba irin sabon Allah Da bamuyi Allah yana bamu shuwagabanni ne daidai Da yanda muke Dan haka ba zama zamuyi Muna zargin wasu ba kowa ya ji tsoron Allah ya gyára halayen shi shikanshi Mai magana inda za'a tona irin laifuffuka dayakeyi Allah kadai tasani sabida haka Muji tsoron Allah kowa ya gyára halayen shi Kuma nasihata gareka Abu Aisha ká guji Saka irin wadannan jahilan sabida kaima Allah zai tsaidakai ágában Allah akan sharrin dayiyi ma malamai indai za'a yi Adalci kowa yasan daidai gwargwado suna bakin kokarin su wurin fadima shuwagabanni gsky ko danka da ká Haifa ne ke mulki baka isa ká tirsasamishi yin Abu dole iyaka ká fadimashi gsky kawai aikatawa baka da ikon tirsasashi kowa aka zaba indai bamu koma ga Allah ba wlh bazamu fita acikin halinda mukeciki ba
@musaabdullahi6110
@musaabdullahi6110 3 ай бұрын
Gaji tsoron Allah kudunka faɗin gaskiya
@nabilaabdullahi6365
@nabilaabdullahi6365 3 ай бұрын
​@@musaabdullahi6110ai ita na fadi indai zamucire shiyasa Da son zuciya kowa yasan halayen mu suka jefa mu acikin wannan musifar damu ke ciki in dai zamu ringa zargin wasu to bamu shirya fita cikin halin damuke ciki ba koda atikun dashi Mai magana yake goyon bayane Babu abinda zasu tsinana mana duk halinsu Daya Kuma komai lalacewar musulmi garashi da kafiri da Jonathan Gara tinibu mukama Allah mű talakawa shine kawai mafitarmu
@MuhammedMunnir
@MuhammedMunnir 3 ай бұрын
kedai nabila dagaji kema abar zargi ce wlh ammn abinda wannan bawan Allah ya fada gaskiya ne kawai dai Allah ya shiga cikin lamarin mu kawai malama
@nabilaabdullahi6365
@nabilaabdullahi6365 3 ай бұрын
@@MuhammedMunnir wannan maganar daka Fadi akaina abin zargi to kasata a ranka zamu tsaya agaban Allah nidakai in sha Allah koda hakkin na ne akan zargin da kamin mummuna a zuciyarka ya rage ka shiga Aljannah wlh bazan taba yafemaka ba.
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 3 ай бұрын
Kowa yanada laifi da malaman da talakawa da shuwagabanni.
@Mahmoudmadayana
@Mahmoudmadayana 3 ай бұрын
Barka
@youtubechannel64
@youtubechannel64 3 ай бұрын
Aslm amma su kadai ne suka tallata yan siyasa ne
@allassaneide2763
@allassaneide2763 3 ай бұрын
Walahawla😢😢
@YahuzaAly
@YahuzaAly 2 ай бұрын
Ba abinda kuka gani indai bazaku girmama na gaba daku ba. Ku kira sunan malamai da shugabanni ku zage su. don ace me kenan?
@gamboharou9400
@gamboharou9400 3 ай бұрын
Subahanahu wa ta'ala
@AdamYakubu-qp1zj
@AdamYakubu-qp1zj 3 ай бұрын
Wannan shime kakeyi ba waaziba
@LatifatSuleiman
@LatifatSuleiman 3 ай бұрын
Gaskiya na😅😅
@gamboharou9400
@gamboharou9400 3 ай бұрын
Sallallahu alaihi wasallama
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 3 ай бұрын
And again game da alaqanta rayuwa lokacin Goodluck da Buhari dakuma tinubu yanzu anan ma ba'ayiadalciba wallahi. Saboda idan kaduba lokacin Goodluck babbar matsalar Nigeria shine rashin tsawo musanman yaqin boko haram daya gada daga iyar adua but lokacin buhari akwai boko haram kuma covid tazo kuma gayaqe yaqen qashen turai gakuma qarin taaddanci irin na bandit masu hana noma da kiwo kuma duk wadannan matsalolin Tinubu Yagajesu gakuma qarin yawaitar yaqe yaqe wadanda duk sun shafi harkar tattalin arziqin duniya. So matsalar Nigeria bazaace kaitsaye shugabanninmune suke samardasuba illa madai a alaqantasu da shirka da sabon Allah da zinace zinace da kisan bayin Allah dasuka yawaita wanda majoritin masu aikatasu mune talakawa hakan Yafusata Allah tayanda mukatsinci kanmu ahalin damuke ciki. Kuma idan kaduba da a Nigeria bamuda mushrikai masu kiran komi Allah ne bamuda masu zagin Annabi Sallallahu alaihi Wasallama dasauran Annabawa, bamuda masu kiran shehinnai Allah suna jingina sanin gaibu agaresu, sannan zinace zinace da luwadi da madigo dacin amanar aure da rashin fidda zakka, darashin cin kayan haram duk bamudasu ada saidai abinda ba a rasaba. Amma wallahi yanzu a Nigeria duk wani aikin sabo da kafirci da munafurci da qarya da hassada da cin amana da zinace zinacen ma aurata aure da budurwai da luwadi da madigo kusan daidaikun gidane daya cikin abinda na zayyana basa faruwa. To tayaya mukeso Allah Yatausayama harmuji dadin rayuwa? Wallahi sauqi bazai taba zuwaba har sai muntiba munkoma ga Allah amma babu wani shugaba daya isa yabaku abinda kukeso dole sai da izinin Allah. Abubuwan danakeson fada sunada yawa amma dai na taqaita. Innayi kuskure Allah Yayafemin Yakuma bamu ikon aiki da gaskiya dayima shuwagabanni addu'a dakuma yawaita tuba da sadaqa Yakuma jiqan iyayen mu da magabatanmu na qwarai. Ameen
@nabilaabdullahi6365
@nabilaabdullahi6365 3 ай бұрын
Ai bazasu Gane ba son zuciya ya rufemusu idanu kana musulmi yana Kiran kanshi malami Amma yana cewa Gara kafiri akan musulmi sabida bawanda yakeso bane yake mulki
@nabilaabdullahi6365
@nabilaabdullahi6365 3 ай бұрын
Ai bazasu Gane ba son zuciya ya rufemusu idanu kana musulmi yana Kiran kanshi malami Amma yana cewa Gara kafiri akan musulmi sabida bawanda yakeso bane yake mulki
@muhammadsani129
@muhammadsani129 2 ай бұрын
Dukdacewar tabbas abinda kafadi haka yake amman bama tareda masu fito na fito da Malamai KO Shuwagabanni.
@SaâdouGayi
@SaâdouGayi 3 ай бұрын
Ya Ubangiji Allah ya taimaka 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@AminumohammedMohammed-k9q
@AminumohammedMohammed-k9q 3 ай бұрын
Baisan meyakeyiba
@IsaMusa-ur8cr
@IsaMusa-ur8cr 3 ай бұрын
Wai me yasanar daku cewa basua magana?
@gamboharou9400
@gamboharou9400 3 ай бұрын
Allah ya isa
@gamboharou9400
@gamboharou9400 3 ай бұрын
Inna lillahi wa inna ilahi raji'un
@sabiouammanislymn1159
@sabiouammanislymn1159 3 ай бұрын
😭😭😭 soubhanalla ya Allah kaji kanmou😢
@SouleymaneRaboJali
@SouleymaneRaboJali 3 ай бұрын
🇳🇪👍❤️❤️👋🤲🤲🤲🤲🤝
@LawaliTOROGao-sq2tz
@LawaliTOROGao-sq2tz 3 ай бұрын
Agaskia qungiyar izala ta cutarda Yan Nigeria Sun yawdari mutanè da sunan musulunci
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 3 ай бұрын
Ba izala ba wasu masu son rai dai a cikin su da maso son rai.
@LawaliTOROGao-sq2tz
@LawaliTOROGao-sq2tz 3 ай бұрын
@@zynarbmustapher6588 hakane dan uwa nagode da tunatarwa.
@AbdourahamaeAngo
@AbdourahamaeAngo 3 ай бұрын
😭😭😭🤲
@sulemanmusa9554
@sulemanmusa9554 3 ай бұрын
❤❤❤❤❤
@gamboharou9400
@gamboharou9400 3 ай бұрын
Way zai yiwu ai gangami kawai a taru a gidan shugaban kasa ayi duk abinda zaayi
@cherifawilie8457
@cherifawilie8457 3 ай бұрын
👏👏👏
@SaadouSuleyman-ul3yl
@SaadouSuleyman-ul3yl 3 ай бұрын
Aida man mafi yawancin malaman izalah yan san zuciyane 😢
@Hajmoris
@Hajmoris 3 ай бұрын
Suna da zarto kirki
@MariMuhammad-o1g
@MariMuhammad-o1g 3 ай бұрын
maganarmalanadam allayasauwake ancimununcibayinalla allayasakawatalakawabayinalla aduniyarnajeriyannan bazasutabajindadiba saidaiyazabamusunalahira mukumawayandamukekasarwaje bazamutabakomabaharabada allayasamumutudaimaninmu
@Hajmoris
@Hajmoris 3 ай бұрын
Wanna wawane sukadei sukayi kira ga Muslim Muslim ticket
@LauwaliAbubakar-v3y
@LauwaliAbubakar-v3y 3 ай бұрын
Larbarin nijer?
@bark707
@bark707 3 ай бұрын
😭😭😭😭
@Mohammadibrahim-lg5lj
@Mohammadibrahim-lg5lj 3 ай бұрын
Wanna gaskyane Allah ya shiryemu gabadaya
@IsahMuhammad-zf7ee
@IsahMuhammad-zf7ee 3 ай бұрын
Gaskiya ne wallaha ku mu'goda sosai Allah yakaira iliman Ameen ya rabbi
@Mardiyaabubakar1-zs6vp
@Mardiyaabubakar1-zs6vp 3 ай бұрын
Allah yakau mana karshi wanna balahi Ameeen Yahayyu Yaqayyumu 🤲🙏😭 😭😭
@رضوانربيع-خ5ض
@رضوانربيع-خ5ض 3 ай бұрын
A shekara daya kenan da hawansu kai kai Allah kasa mucika da imani mutunen da suka mutu Shekara 20 baya yanzu inda zasu dawo suji farashin kayan abinci to wlh cewa zasu Yi gara suyi zamansu akabari
@idrisabdullahi9104
@idrisabdullahi9104 3 ай бұрын
Allah yasa mudace mucika imani mutashi dashi
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 3 ай бұрын
Amin
@sulemanmusa9554
@sulemanmusa9554 3 ай бұрын
Wannan gaskiya me mallam
@balarabacikaji9259
@balarabacikaji9259 3 ай бұрын
Matsalar fa harda mu talakawa wlh ko ansamu tinubu banan gizo ke sakar ba
@RukayyaAwf
@RukayyaAwf 3 ай бұрын
Amfanin shugaba Kamar amfanin uwa ne awurin yayanta, Duk uwar Dake Bama yayanta umarni Akan suyi daidai bazasu cutar da junansu ba Shugabanci ba Neman kudi bane, nauyine Wanda mutum zeyi bayaninsa agaba mahaliccin sammai da kassai
@nashbash5573
@nashbash5573 3 ай бұрын
Gaskia ne sheik Adam Ashaka .Allah yasaka da alheri ❤❤❤❤❤
@Mardiyaabubakar1-zs6vp
@Mardiyaabubakar1-zs6vp 3 ай бұрын
Ameeen Yahayyu Yaqayyumu
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 3 ай бұрын
Anan qasar danake wato Uganda ina tare damutane daban daban aqalla from 8different countries most of which east African countries and they were all complaining the same things happening in Nigeria kamarsu Rashin aikin yi tsadar rayuwa ninkawar kudin kayan masrufi sauwajen biyar ko takwas, karbar kudin haraji da gwamnati keyi, rashin cikakken tsaro dadai sauransu. Kuma ada 20k ina iya cin abinci dashi a qasar Uganda har na tsawon wata guda amma ahalin yanzu 20k naira baiwuce kaci abincin kwana ukuba that is idan girki kakeyi idankuwa siya zakayi baiwuce kwana biyuba. To tambayana anan suma sauran qasashen mu na Afrika Muslim Muslim ticket ne yajefasu ahalin qunci ko mene.? Yakamata mutane muna adalci gakowa domin wallahi matsalar dake faruwa a Nigeria idan mutum yana bincikan labaran wasu qasashen zai tabbatar cewa matsalace datashafi duniya saidai kawai maybe ace wasu sun dan dara wasu amma wallahi tallahi yanda mutane ke kallon wasu abin bahaka takeba kwata kwata. Allah Yasa mudace Yakuma tausayamana Yasamar mana da mafita ameen
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 3 ай бұрын
amma mu a nigeria akwai mugunta domin kasar bata rada komai. na. tattalin arziki ba yanzu magaanar siyawa tinibu jirgi na biliyoyin kudi ake, sannan Cire tallafin man. fetur ba shid a wata manufa da talaka zai ji sauki.
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 3 ай бұрын
@@abuaishaalfurqan wannan qaskiyane domin as compare to other countries leaders tabbas namu shuwaqabannin wasunsu zaluncinsu yawuce tunanin mai tunani sannan kusan duk taaddancin dake damunmu akwai sahannun wasunsu sannan sunada qarancin masu fadamusu gaskiya na kusa. Kusan duk wanda yakeda hakkin fadamasu gaskiya ba abari suna kusantarsu kuma majoritin maysalolin talaka shuwagannin baabari susan haqiqanin gaskiya domin akwai masu kula da social media nasu dakuma duk inda zasu. Abindai is complicated saidai ince kada mu yi sanyi wajen maida al'amari zuwa ga Allah dakuma yawita sasu cikin addu'ar mu.
@TanimunIbrahim-n7q
@TanimunIbrahim-n7q 3 ай бұрын
To wai nigeria ba ance kunfi kowa kudi a Africa ba gashi kulum kukan yunwa kukeyi aman saikaji wani dan nigeria yana cewa wata kasa ana yunwa
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 3 ай бұрын
da kenan
@TanimunIbrahim-n7q
@TanimunIbrahim-n7q 3 ай бұрын
@@abuaishaalfurqan hhhhh Allah kawo muku mifita
@ramadankarim3401
@ramadankarim3401 3 ай бұрын
Tabbas malaman izalah sun zama yan siyasa
@aliyuadam9849
@aliyuadam9849 3 ай бұрын
Nima izala nake Amma na yarda
@abuminnatur-rahman4198
@abuminnatur-rahman4198 3 ай бұрын
Idan sun fada musu sun ki ji fa ? Wannan surutun naka babu hujja aciki. Muna qalaubalantar wannan Sojan yafito yayi maganan akan badakalar da manyan sojoji sukeyi akan tsaro , musamman a Arewacin Nigeria idan ya isa shi jarumine.
@soulpacook17
@soulpacook17 3 ай бұрын
Wlh dok malamin da ya karbi kudi da hannun wanin shugaban balalebane idan shugaba yayi wani kuskure yafito yagayamasa gaskiya Idan kanaso kayayawa mutum gaskiya karyabawa wani Abo kakarba
@OkashaabdullahAlfauzan
@OkashaabdullahAlfauzan 3 ай бұрын
gaskiya malamai musamman na Izala sun cuce mu,, an yaudare mu ne kawai da sunan Muslim Muslim ticket
@fatoumatafatim
@fatoumatafatim 3 ай бұрын
Allah ya saka maka malan adm da alheri Amin Allah ya sa maluman eizala sudu bi Allah suga ya wa shiga ban kasa gaskiya Allah ya sa ahmin ❤
@abdulkadirabubakar6768
@abdulkadirabubakar6768 3 ай бұрын
Malamai dasu ake wannan gwamnatin kuma suna moriyarta shiyasa basu iya magana
@umarmaimunabinji3856
@umarmaimunabinji3856 3 ай бұрын
Malam mungode, Allah saka da alkhairi
@sanidanmamazxzdsani5662
@sanidanmamazxzdsani5662 3 ай бұрын
Wannan gaskiya ne sheikh Allah ya saka da alkhairi
@adamsalisu533
@adamsalisu533 3 ай бұрын
Allah yakaisakon nan inda yakamata😢
@UmaruDanazumi72
@UmaruDanazumi72 3 ай бұрын
Allah yayi wa wannan Malami albarka.
HAH Chaos in the Bathroom 🚽✨ Smart Tools for the Throne 😜
00:49
123 GO! Kevin
Рет қаралды 15 МЛН
GIANT Gummy Worm Pt.6 #shorts
00:46
Mr DegrEE
Рет қаралды 89 МЛН
Menene Abinda  ya faru da wannan matar A bauchi? yaudara ko hauka?
11:27
Alfurqan Ta'alim Tv
Рет қаралды 23 М.
RUNDUNAR SOJOJIN NIJERIYA TA KARRAMA SHEIKH JINGIR.
39:28
izala onlinetv
Рет қаралды 4,3 М.
LABARINA SEASON 10 EPISODE 9
1:14:25
Saira Movies
Рет қаралды 610 М.
Bidiyoyin iskancin yan zagayen maulidi harda yan daudun annabi subhanallah.
15:15
HAH Chaos in the Bathroom 🚽✨ Smart Tools for the Throne 😜
00:49
123 GO! Kevin
Рет қаралды 15 МЛН