Nidai na hakura da komai na Nigeria, saboda babu wanda zai maka watarana a Rauwar ka gara Muci gaba da addu'a Allah ya mana Rahama ya Rufa mana Asiri danuya da Lahira,
@rabiunura43563 ай бұрын
amin summa amin 🤲
@ibsnomaa3 ай бұрын
Sheikh Adam Ashaka Allah ya saka maka da alkhairi. Allah ya isar mana 😭😭😭
@adamumusa78133 ай бұрын
Gaskiyane Malam.Wadannan malamai sunci amanar mutane.Allah Ya isa.
@Issah-k6z2 ай бұрын
Kaji tsoron Allah
@hassanasadiq75132 ай бұрын
Yaro kayi Gaskiya. Ubangiji Allah ya sa mu Dace Amin.
@mamanaliyu22733 ай бұрын
Wannan gaskiyane Allah yasaka maka da alhairi gara agaya musu sune yan kwangilan siyasa ai baza suyi maganaba tunda bai shafe suba akwai Allah.
@shamsuddeeensuraj84823 ай бұрын
allah yakaremana ashaka kai kuma akwai sauran likkafani in maqabarta tachika zamunada sabuwa
@IsahMuhammad-zf7ee3 ай бұрын
In'sha Allah
@yahayagidado76792 ай бұрын
Allah ya karawa Rayuwa Albarka
@habibullahabdulkarim24943 ай бұрын
Allah ya maka albarka ashaka soja mai zuciyar mazan jiya
@abdulgafaraliyu9283 ай бұрын
Kai mai magana ka gyara halinka nima na gyara kaima mai kahu irin wannan ka gyara muyi addu, a kamanta karshen duniya yazu saima gaba
@LawaliTOROGao-sq2tz3 ай бұрын
😭😭😭 gaskia y'an Nigeria Allah ya saka da alhairi
@Amadounouhnou3 ай бұрын
جزاكم الله خير
@AhmoudoMohamed3 ай бұрын
كلام صحيح بارك الله فيك
@rabiunura43563 ай бұрын
😭😭😭😭😭 allah yakarawa annabi daraja ❤
@abuaishaalfurqan3 ай бұрын
saw
@MaimunaAhmad-l3o3 ай бұрын
Sallallahu alaihi wa sallam 🥰🥰🥰
@maryamahmad33353 ай бұрын
Hasbiyallahu wani,imal Wakil ya Allah ka kawomana sauƙi ya Allah kashiryi shuwaga baninmu
@chaibougambo3 ай бұрын
Se kun gyara Matassan ku na arewa basusan ciwon kansuba saboda yanzu duniya tawaye sekatashi kayi aiki sannan kasamu abinda kakeso ;kudiba mu Niger daakayi juyin milki mutane sunkai kwana 15 suna fitowa zanga zanga kudiba benin kudiba Sénégal anma ku da kunfita zanga zanga da ankira wasu akabakudi se sujanye komi zaifaru yafaru tinda su sunsamu dan Abun da zasu kashe cikin kwana 10
@MaimunaAhmad-l3o3 ай бұрын
Wlh gaskiyarka 👍
@JamilaAliyu-u9e3 ай бұрын
Subahanalihi Allah yakawo mafita na alkairi amin
@AbubakarSanimuazu3 ай бұрын
Allah shi karawa rayuwa albarka
@Hamid.mHamid.m-un6ju3 ай бұрын
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un wai dan Allah wa ana iri shuwaga banine muke dasu aciki diuniyar nan 😭😭 ya Ubangiji Allah kamumu magani wa'ana azaliman shuwaga bani Allah ka saka muna dan alfarma Mazan Allah s.a.w.🤲🤲
@chaibougambo3 ай бұрын
Allah saka da Alkairi Anma wannan gaskiya ne se dai yarago wani Abu
@ahmadadamu56013 ай бұрын
Allah dai kawai ya jikanmu
@MamanHumaira-xk6sy3 ай бұрын
Wlh wannan maganar gaskiyace daga kinta sai fata Allah yasa mudace😢😢
@hasahniger25703 ай бұрын
Allah ya kawo mana sauke 😢
@AminaNageria3 ай бұрын
Allah yasa kamana
@Frdoes3 ай бұрын
Why Allah yasaka maka da alkairi wan nan bawan Allah wllh yafadi gaskiya
@AbdullahiIsah-y8y3 ай бұрын
Ya Salam
@mubasshirabubakar3 ай бұрын
Wannan bawan Allah ko malamai nada kuskurensu ,amma yanada mugun nufi da takaicin malamman addini
@zynarbmustapher65883 ай бұрын
Eh gaskia tunda Bai kamata ya dinga Kiran suna Karara ba sai yace wadanda sukace mu zabi wannan gommatin saboda addini me sukeyi wa addini Amma ya zafafa da yawa that means akwai Wani kulli a ransa gameda su.
@SakeenatKaber-tm8vb3 ай бұрын
Bawani kulli segaskiya itakuma gaskiya daga kinta sebata
@zynarbmustapher65883 ай бұрын
@@SakeenatKaber-tm8vb ai baa ce Kar a fadi gaskia ba Amma meyasa su kadai yake kira aiba su kadai bane sukace ayi Muslim Muslim ticket Amma meyasa su yake emphasizing shiyasa nace haushin su yake ji.
@sakinadeeni47133 ай бұрын
To dan Allah Mallamai ku fito ku yi mgn amma kar ka manta mawaqa e.g su Rarara da sauran mutane sun tayasu zabe. To Allah ya shirye Mallaman da suka kauce Mlm Adam ka hada da yiwa mutane nasiha/waazi su bar sa6on Allah dan gsky muma da namu lefi kowa yasan lefin da yake yiwa Allah, ana 6arna a doren qasa Allah yana haquri da wannan al'umma ta Annabi SAW muna cin albarkacinsa
@suleimanisah9183 ай бұрын
ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MUSIDUNNAN INSHAALLAH MAJOR HAMZA EL-MUSTAPHA IS OUR UPCOMING PRESIDENT
@asalmangh3 ай бұрын
Allah Ya kiyaye
@zakkariyamuhammad78333 ай бұрын
Wannan gaskiane❤❤❤❤
@bassiroualassanhassan69173 ай бұрын
Subhanallah
@ibsnomaa3 ай бұрын
Muslim - Muslim Ticket Allah ya isa. Duk malamin da ya taimaka wurin kawo wannan gwamnati wallahi nidai ban yafe ba
@WakilAbatcha3 ай бұрын
😂😂
@AbdullahiMusa-cm4kq3 ай бұрын
Ikon Allah dama wai dama wannan tsinche tsinchen ba asan ana Hakaba to mu wallahi baima zama wani abun mamakiba saboda harmunsaba yazama Jikima mukam Allah ya sauwake Allah ya kawomana mujaddadin Shari a kitabu wassunnah 😭😭😭
@AdawiyyaMuhamud-my2uk3 ай бұрын
insha Allahu
@ليثوسام-غ1ك3 ай бұрын
Gaskiya sai munfuto mununama gamnati bacinrai a Nigeria idan munaso mukofi yanwa a Nigeria
@AishatYahaya-tb4dg3 ай бұрын
Innalillahi wainna ilaihir rajiun. AlhamdulilLahilazi afani minmabtalaka bih wafaddalani ala kasirin min man khalaqa tafdila.
@rabiumisa19303 ай бұрын
Wlh gaskiyane kam
@MaryamZubairAbdullahi3 ай бұрын
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SAW❤
@AbubakarImam-o3i3 ай бұрын
Wannan gskyn wlh innalillahi wanna ilaihi rajiun
@ibsnomaa3 ай бұрын
Kasa da Bin Usman
@aliyuadam98493 ай бұрын
AI MU GAMA DA MUSLIM MUSLIM TICKET IN SHA ALLAHU BAZAMU SAKE BA😢😢
@AlhajiSaminuNigerMarahdi3 ай бұрын
Gaskiyane Mallam
@Tikau-mk4of2 ай бұрын
Wlh nima naga kamar haka ajihar yobe
@AbdussamadShafiu-sn7dm3 ай бұрын
Tabbas ni ahalis sunnah ne gaba da baya amma wllh malaman nan azzalumai ne mugayene balalau jingir kabir Gombe
Gaskiya Na Yarda Da Bawan Allan Nan Ya Fadi Gaskiya Yahaya Jingir Sun Yaudari Dabbobi Su Bala Da KB Gombe Ya Cutar Da Mahaukata Tabbas Allah Gaka Gasu Nan Allah Ya Isa Tsakinmu Dasu
@nabilaabdullahi63653 ай бұрын
Shi wannan dayake magana kar ya manta da irin laifuffuka da irin mugayen zunuban da mű talakawa mukeyi kő kashekashen rayuwaka Da akeyi shi kadai ya ishemu mushiga masifar damuke ciki ba irin sabon Allah Da bamuyi Allah yana bamu shuwagabanni ne daidai Da yanda muke Dan haka ba zama zamuyi Muna zargin wasu ba kowa ya ji tsoron Allah ya gyára halayen shi shikanshi Mai magana inda za'a tona irin laifuffuka dayakeyi Allah kadai tasani sabida haka Muji tsoron Allah kowa ya gyára halayen shi Kuma nasihata gareka Abu Aisha ká guji Saka irin wadannan jahilan sabida kaima Allah zai tsaidakai ágában Allah akan sharrin dayiyi ma malamai indai za'a yi Adalci kowa yasan daidai gwargwado suna bakin kokarin su wurin fadima shuwagabanni gsky ko danka da ká Haifa ne ke mulki baka isa ká tirsasamishi yin Abu dole iyaka ká fadimashi gsky kawai aikatawa baka da ikon tirsasashi kowa aka zaba indai bamu koma ga Allah ba wlh bazamu fita acikin halinda mukeciki ba
@musaabdullahi61103 ай бұрын
Gaji tsoron Allah kudunka faɗin gaskiya
@nabilaabdullahi63653 ай бұрын
@@musaabdullahi6110ai ita na fadi indai zamucire shiyasa Da son zuciya kowa yasan halayen mu suka jefa mu acikin wannan musifar damu ke ciki in dai zamu ringa zargin wasu to bamu shirya fita cikin halin damuke ciki ba koda atikun dashi Mai magana yake goyon bayane Babu abinda zasu tsinana mana duk halinsu Daya Kuma komai lalacewar musulmi garashi da kafiri da Jonathan Gara tinibu mukama Allah mű talakawa shine kawai mafitarmu
@MuhammedMunnir3 ай бұрын
kedai nabila dagaji kema abar zargi ce wlh ammn abinda wannan bawan Allah ya fada gaskiya ne kawai dai Allah ya shiga cikin lamarin mu kawai malama
@nabilaabdullahi63653 ай бұрын
@@MuhammedMunnir wannan maganar daka Fadi akaina abin zargi to kasata a ranka zamu tsaya agaban Allah nidakai in sha Allah koda hakkin na ne akan zargin da kamin mummuna a zuciyarka ya rage ka shiga Aljannah wlh bazan taba yafemaka ba.
@zynarbmustapher65883 ай бұрын
Kowa yanada laifi da malaman da talakawa da shuwagabanni.
@Mahmoudmadayana3 ай бұрын
Barka
@youtubechannel643 ай бұрын
Aslm amma su kadai ne suka tallata yan siyasa ne
@allassaneide27633 ай бұрын
Walahawla😢😢
@YahuzaAly2 ай бұрын
Ba abinda kuka gani indai bazaku girmama na gaba daku ba. Ku kira sunan malamai da shugabanni ku zage su. don ace me kenan?
@gamboharou94003 ай бұрын
Subahanahu wa ta'ala
@AdamYakubu-qp1zj3 ай бұрын
Wannan shime kakeyi ba waaziba
@LatifatSuleiman3 ай бұрын
Gaskiya na😅😅
@gamboharou94003 ай бұрын
Sallallahu alaihi wasallama
@gaskiyadacigareta87673 ай бұрын
And again game da alaqanta rayuwa lokacin Goodluck da Buhari dakuma tinubu yanzu anan ma ba'ayiadalciba wallahi. Saboda idan kaduba lokacin Goodluck babbar matsalar Nigeria shine rashin tsawo musanman yaqin boko haram daya gada daga iyar adua but lokacin buhari akwai boko haram kuma covid tazo kuma gayaqe yaqen qashen turai gakuma qarin taaddanci irin na bandit masu hana noma da kiwo kuma duk wadannan matsalolin Tinubu Yagajesu gakuma qarin yawaitar yaqe yaqe wadanda duk sun shafi harkar tattalin arziqin duniya. So matsalar Nigeria bazaace kaitsaye shugabanninmune suke samardasuba illa madai a alaqantasu da shirka da sabon Allah da zinace zinace da kisan bayin Allah dasuka yawaita wanda majoritin masu aikatasu mune talakawa hakan Yafusata Allah tayanda mukatsinci kanmu ahalin damuke ciki. Kuma idan kaduba da a Nigeria bamuda mushrikai masu kiran komi Allah ne bamuda masu zagin Annabi Sallallahu alaihi Wasallama dasauran Annabawa, bamuda masu kiran shehinnai Allah suna jingina sanin gaibu agaresu, sannan zinace zinace da luwadi da madigo dacin amanar aure da rashin fidda zakka, darashin cin kayan haram duk bamudasu ada saidai abinda ba a rasaba. Amma wallahi yanzu a Nigeria duk wani aikin sabo da kafirci da munafurci da qarya da hassada da cin amana da zinace zinacen ma aurata aure da budurwai da luwadi da madigo kusan daidaikun gidane daya cikin abinda na zayyana basa faruwa. To tayaya mukeso Allah Yatausayama harmuji dadin rayuwa? Wallahi sauqi bazai taba zuwaba har sai muntiba munkoma ga Allah amma babu wani shugaba daya isa yabaku abinda kukeso dole sai da izinin Allah. Abubuwan danakeson fada sunada yawa amma dai na taqaita. Innayi kuskure Allah Yayafemin Yakuma bamu ikon aiki da gaskiya dayima shuwagabanni addu'a dakuma yawaita tuba da sadaqa Yakuma jiqan iyayen mu da magabatanmu na qwarai. Ameen
@nabilaabdullahi63653 ай бұрын
Ai bazasu Gane ba son zuciya ya rufemusu idanu kana musulmi yana Kiran kanshi malami Amma yana cewa Gara kafiri akan musulmi sabida bawanda yakeso bane yake mulki
@nabilaabdullahi63653 ай бұрын
Ai bazasu Gane ba son zuciya ya rufemusu idanu kana musulmi yana Kiran kanshi malami Amma yana cewa Gara kafiri akan musulmi sabida bawanda yakeso bane yake mulki
@muhammadsani1292 ай бұрын
Dukdacewar tabbas abinda kafadi haka yake amman bama tareda masu fito na fito da Malamai KO Shuwagabanni.
@SaâdouGayi3 ай бұрын
Ya Ubangiji Allah ya taimaka 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@AminumohammedMohammed-k9q3 ай бұрын
Baisan meyakeyiba
@IsaMusa-ur8cr3 ай бұрын
Wai me yasanar daku cewa basua magana?
@gamboharou94003 ай бұрын
Allah ya isa
@gamboharou94003 ай бұрын
Inna lillahi wa inna ilahi raji'un
@sabiouammanislymn11593 ай бұрын
😭😭😭 soubhanalla ya Allah kaji kanmou😢
@SouleymaneRaboJali3 ай бұрын
🇳🇪👍❤️❤️👋🤲🤲🤲🤲🤝
@LawaliTOROGao-sq2tz3 ай бұрын
Agaskia qungiyar izala ta cutarda Yan Nigeria Sun yawdari mutanè da sunan musulunci
@zynarbmustapher65883 ай бұрын
Ba izala ba wasu masu son rai dai a cikin su da maso son rai.
@LawaliTOROGao-sq2tz3 ай бұрын
@@zynarbmustapher6588 hakane dan uwa nagode da tunatarwa.
@AbdourahamaeAngo3 ай бұрын
😭😭😭🤲
@sulemanmusa95543 ай бұрын
❤❤❤❤❤
@gamboharou94003 ай бұрын
Way zai yiwu ai gangami kawai a taru a gidan shugaban kasa ayi duk abinda zaayi
@cherifawilie84573 ай бұрын
👏👏👏
@SaadouSuleyman-ul3yl3 ай бұрын
Aida man mafi yawancin malaman izalah yan san zuciyane 😢
Wanna wawane sukadei sukayi kira ga Muslim Muslim ticket
@LauwaliAbubakar-v3y3 ай бұрын
Larbarin nijer?
@bark7073 ай бұрын
😭😭😭😭
@Mohammadibrahim-lg5lj3 ай бұрын
Wanna gaskyane Allah ya shiryemu gabadaya
@IsahMuhammad-zf7ee3 ай бұрын
Gaskiya ne wallaha ku mu'goda sosai Allah yakaira iliman Ameen ya rabbi
@Mardiyaabubakar1-zs6vp3 ай бұрын
Allah yakau mana karshi wanna balahi Ameeen Yahayyu Yaqayyumu 🤲🙏😭 😭😭
@رضوانربيع-خ5ض3 ай бұрын
A shekara daya kenan da hawansu kai kai Allah kasa mucika da imani mutunen da suka mutu Shekara 20 baya yanzu inda zasu dawo suji farashin kayan abinci to wlh cewa zasu Yi gara suyi zamansu akabari
@idrisabdullahi91043 ай бұрын
Allah yasa mudace mucika imani mutashi dashi
@abuaishaalfurqan3 ай бұрын
Amin
@sulemanmusa95543 ай бұрын
Wannan gaskiya me mallam
@balarabacikaji92593 ай бұрын
Matsalar fa harda mu talakawa wlh ko ansamu tinubu banan gizo ke sakar ba
@RukayyaAwf3 ай бұрын
Amfanin shugaba Kamar amfanin uwa ne awurin yayanta, Duk uwar Dake Bama yayanta umarni Akan suyi daidai bazasu cutar da junansu ba Shugabanci ba Neman kudi bane, nauyine Wanda mutum zeyi bayaninsa agaba mahaliccin sammai da kassai
@nashbash55733 ай бұрын
Gaskia ne sheik Adam Ashaka .Allah yasaka da alheri ❤❤❤❤❤
@Mardiyaabubakar1-zs6vp3 ай бұрын
Ameeen Yahayyu Yaqayyumu
@gaskiyadacigareta87673 ай бұрын
Anan qasar danake wato Uganda ina tare damutane daban daban aqalla from 8different countries most of which east African countries and they were all complaining the same things happening in Nigeria kamarsu Rashin aikin yi tsadar rayuwa ninkawar kudin kayan masrufi sauwajen biyar ko takwas, karbar kudin haraji da gwamnati keyi, rashin cikakken tsaro dadai sauransu. Kuma ada 20k ina iya cin abinci dashi a qasar Uganda har na tsawon wata guda amma ahalin yanzu 20k naira baiwuce kaci abincin kwana ukuba that is idan girki kakeyi idankuwa siya zakayi baiwuce kwana biyuba. To tambayana anan suma sauran qasashen mu na Afrika Muslim Muslim ticket ne yajefasu ahalin qunci ko mene.? Yakamata mutane muna adalci gakowa domin wallahi matsalar dake faruwa a Nigeria idan mutum yana bincikan labaran wasu qasashen zai tabbatar cewa matsalace datashafi duniya saidai kawai maybe ace wasu sun dan dara wasu amma wallahi tallahi yanda mutane ke kallon wasu abin bahaka takeba kwata kwata. Allah Yasa mudace Yakuma tausayamana Yasamar mana da mafita ameen
@abuaishaalfurqan3 ай бұрын
amma mu a nigeria akwai mugunta domin kasar bata rada komai. na. tattalin arziki ba yanzu magaanar siyawa tinibu jirgi na biliyoyin kudi ake, sannan Cire tallafin man. fetur ba shid a wata manufa da talaka zai ji sauki.
@gaskiyadacigareta87673 ай бұрын
@@abuaishaalfurqan wannan qaskiyane domin as compare to other countries leaders tabbas namu shuwaqabannin wasunsu zaluncinsu yawuce tunanin mai tunani sannan kusan duk taaddancin dake damunmu akwai sahannun wasunsu sannan sunada qarancin masu fadamusu gaskiya na kusa. Kusan duk wanda yakeda hakkin fadamasu gaskiya ba abari suna kusantarsu kuma majoritin maysalolin talaka shuwagannin baabari susan haqiqanin gaskiya domin akwai masu kula da social media nasu dakuma duk inda zasu. Abindai is complicated saidai ince kada mu yi sanyi wajen maida al'amari zuwa ga Allah dakuma yawita sasu cikin addu'ar mu.
@TanimunIbrahim-n7q3 ай бұрын
To wai nigeria ba ance kunfi kowa kudi a Africa ba gashi kulum kukan yunwa kukeyi aman saikaji wani dan nigeria yana cewa wata kasa ana yunwa
@abuaishaalfurqan3 ай бұрын
da kenan
@TanimunIbrahim-n7q3 ай бұрын
@@abuaishaalfurqan hhhhh Allah kawo muku mifita
@ramadankarim34013 ай бұрын
Tabbas malaman izalah sun zama yan siyasa
@aliyuadam98493 ай бұрын
Nima izala nake Amma na yarda
@abuminnatur-rahman41983 ай бұрын
Idan sun fada musu sun ki ji fa ? Wannan surutun naka babu hujja aciki. Muna qalaubalantar wannan Sojan yafito yayi maganan akan badakalar da manyan sojoji sukeyi akan tsaro , musamman a Arewacin Nigeria idan ya isa shi jarumine.
@soulpacook173 ай бұрын
Wlh dok malamin da ya karbi kudi da hannun wanin shugaban balalebane idan shugaba yayi wani kuskure yafito yagayamasa gaskiya Idan kanaso kayayawa mutum gaskiya karyabawa wani Abo kakarba
@OkashaabdullahAlfauzan3 ай бұрын
gaskiya malamai musamman na Izala sun cuce mu,, an yaudare mu ne kawai da sunan Muslim Muslim ticket
@fatoumatafatim3 ай бұрын
Allah ya saka maka malan adm da alheri Amin Allah ya sa maluman eizala sudu bi Allah suga ya wa shiga ban kasa gaskiya Allah ya sa ahmin ❤