HHHHHHA IZALA TA RIKICE. SABODA SHARRIN DA KUKA YI MA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA . KUMA INSHA'ALLAH SHEIKH ABDULJABBAR KABARA NE AJALIN IZALA A NIGERIA. KU DUBI IZALA DA IZALA. YADDA SUKE FADA A TSAKANIN SU
@inganta-lafiya_healthpromotionАй бұрын
Gaskiya da fari dai kawai a fara da kashe shi, sannan sai a bincika daga baya
@abuaishaalfurqanАй бұрын
Wannan ce magana ta gaskiya.
@jamiluali4471Ай бұрын
Allah yajikansu da gafara Dan malam aja hankalin masu kashe kansu aranar lahadi asami Wani yaro yakashe kansa tahanyar rataya bayan nan sai kwatsa wasu daba asan kosuwayeba suka yankan Wani Dan achaba aranar alhamis dadaddare washe gari sai nasamu labari n wasu sun rataye kansu sunmutu duk agarin dambatta Dake jihar kano
@AbdouSiradj-xo3ksАй бұрын
🎉🎉🎉
@OkashaabdullahAlfauzanАй бұрын
wai ya akayi kano ta zama cibiyar duk wani kalan mugun ta da rashin Imani a Arewa 😢😢😢😢😢😢 dafa kanawa ba haka suke ba me yake faruwa ne
@user-bp7oe6jd2b29 күн бұрын
Wlh amatseshi yanzu haka kwangidala ya amso wlh wannan ko kasheshi akayi ba a huce haushiba se de abar shi da la anar allah
@mrreeemmm5448Ай бұрын
abun takaici marar sa lfy a zube ko fanka babu. anma da harakar sharholiya duniya ne da yanzu ana nan ana zana manya manyar kasa sun kawo nasu temako. anma bayin allah gasu a zube ko fanka babu ana fifita su da kwali 😢tur da irin wannan al'unma.
@SalihHironАй бұрын
أنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭😭
@icemanbkd9211Ай бұрын
Subhanallah lokacin da Malam idris Abdul Aziz yayi magana akan abubuwa makamancin haka dake faruwa a kano aka dunga zaginsa wanda ya kamata malamai suyi ta yaqar wannan matsalan a kano da wa'azi malamai ku hadakai kuyi wa'azi sosai kuyaqi irin wannan matsaloli a kano dan Allah
@mubarakgarba6566Ай бұрын
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Wannan wane irin ta'addaci ne. Allah ya kyauta.
@mahammadsani469Ай бұрын
لاحول ولاقوة الابالله اللهم غفر لهم
@jibrinalkhaseem5278Ай бұрын
Gaskiya gwamna kana neman gajiyawafa
@YusufBukarmoduАй бұрын
Wannan fa duk sherrin aqidane dan Allah abar Aqida Akama musulumci
@balarabacikaji9259Ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna 😭😭 Kano gaskiya abubuwa na kisanrai yayi yawa wai babu hukuma ne jama'a atashi tsaye da addu'a
@abdullahimohammad9513Ай бұрын
Jazaka-Allah khairan. Adai binchi ka kila arnene bamaguje. A tsanatadai bincike. Allah Ya jikan su da rahma, masu rauni kuma, Allah Ya ba su lafiya.
@aliyubinabubakar176Ай бұрын
إن لله وإن إليه راجعون اللهم انصرإخوانناالمسلمين في نيجيريا 🇳🇬🇯🇴
@user-ub3oh8xo5xАй бұрын
إنا لله و انا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل
@samifaahmadmalikawa5353Ай бұрын
Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un Allah yakiyaye gaba
@yusufabdullahi4776Ай бұрын
Slm abu aisha tabbas wannan jaha tana bukatar addu,a maganar al,banin gombe nakan hanya cewar sa komai ace kano ,
@abuaishaalfurqanАй бұрын
Wallahi kuwa laifin mahukintan jihar ne suna daukar banna a masatayin abu mai sauki.
@yusufabdullahi4776Ай бұрын
@@abuaishaalfurqan to Allah ya ganar dasu domin hakki ne akansu Allah ya kawo dauki.
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Gsky ko'ina akwai masu lefi fa Da ana Qisasin da Allah yace, da masu lefi sun ragu ko sun dena Kano garin Kare da Doki ne kowa ya daukko jakarsa da tsiyarsa sai Kano a dalilin nan ne cibiyar Kasuwancin Arewa, kuma ance Kano ta Dabo tinbin Giwa ko da mai kazo an fika, idan da arziqin ko tsiyar ne, ilimin etc Gamu da daukar raini da haquri ba yabon kai ba Dan naji wani yace da a irin Sokoto ko Katsina etc ake wannan da tuni mutane sun yi maganin abin. Allah ya shiryi alumar Annabi SAW Amin
@hajiyamama2895Ай бұрын
إنا لله وانا إليه راجعون ولا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم
@AbdouIbrahim-Ай бұрын
Subhanallah 😭😭😭Allah yasa mudace
@nasermukutar-iw3lyАй бұрын
ماشاءالله تبارك الرحمن ❤
@MammanOusoumanАй бұрын
1986
@MammanOusoumanАй бұрын
Maman
@djjbril4645Ай бұрын
Innalilahi wa inna ilaihiraji un subhanallah
@ashamariam9175Ай бұрын
Allah ya basu lafiya
@hapsatsali8739Ай бұрын
To Dan kongila Dama dawuya kayi nadama Hari gamusulunci ya Allah Katona asiri masu hannu ga wanna alamari Sai Ansan gidansu shí wayar
@MammanOusoumanАй бұрын
1986
@MamanMalika-xj7fgАй бұрын
Subhanallah Allah kyauta
@Aabdulrasheed6471Ай бұрын
Subhanallah
@bachirbachir-tu8fbNigerАй бұрын
سبحان الله
@omarmohamad9196Ай бұрын
Allah ya kiyae
@sanidanmamazxzdsani5662Ай бұрын
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
@namalamfaruk2837Ай бұрын
Gsky Kano akwai matsala..wannan da hankalin sa fa..
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Wannan da Abu Aisha yasa a video yana jawo Ayar hukuncin masu kisan mutane da gangana da azabar da Allah ya tanadar musu, ba shi ne ya qona Masallachi ba, shi wata/watannin baya ne ya kashe wani, ban san me isa Mlm yasa wanan video ba sai mutane su dauka shine mai sa wutar
@inganta-lafiya_healthpromotionАй бұрын
Thank you
@belloumarmilgoma3224Ай бұрын
Wannan baikamata abincikeshi ba Kamata yayi akasheshi kawai Domin zai iya yuwa wasu kazafin da basuji ba sugani ba