Allah yatsare manaku ya Allah ya dorakuakansu ameen
@bilkisumusa838611 күн бұрын
Allah ya tsare mana ku sojojin Nigeria allah ya naku nasara ya tarwatsa azzalumai ko suwane ne akasar mu ubangiji ya kawo karshen mugaye
@FfdFnoffd11 күн бұрын
Alhah ya taimaka wa sojojji Nigeria
@user-hb3ox4py3z11 күн бұрын
Allah ya baku saa Da Kariya Jamian tsaron nigeria
@KabaAlleYaou11 күн бұрын
Chi bello turju Babou wata n'a oura mai sanni idayake
@SUNNAH1275911 күн бұрын
Nice
@ChefChef-q7t11 күн бұрын
Kubar yaba mashi
@UsmanAuwal-d1u11 күн бұрын
Fatan alheri army
@ChefChef-q7t11 күн бұрын
Allah karaba Nigeria da tinubu amen ya Allah.
@HashimuAbdulkadri11 күн бұрын
👏👏👏
@BulabekAlor10 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@usainirzaki602111 күн бұрын
Allah ya Baku sa"a da nasara Amin
@HassanUmar-bt2tg11 күн бұрын
God help you Nigeria army
@MannerJabrin11 күн бұрын
Amin ya rahamanu
@HaliluKyari11 күн бұрын
😢😢😢😮😢😢 0:27
@IbbawanAllahIbbawanAllah12 күн бұрын
ماشاء الله تبارك الرحمن ❤
@alhamdoulillah948011 күн бұрын
Ba a zama soji na gaskiya tare da son duniya en uwana en Nigeria duk waazin da malaman ku Keyi baya maku enfani saboda son duniya
@usainirzaki602111 күн бұрын
Ai zamu kuma fitowa zanga-zanga sabuwa, kuma akan gidajen man fetur zamu huce wallahi, zamu kona gidajen mai a Nigeria, in yaso ayi wahalar man mai dalili, tunda basu da imani basu da tausayi, jininmu ya zama abincin su da shan su, sheeeegu bakaken miyagu mayun banza, zakuci kutumar uban Ku ba ragayya tsakanin mu daku.
@ChefChef-q7t11 күн бұрын
Kar yace, tinubu bai masu adelci ba.
@SunusiRabiu-b8h11 күн бұрын
Kuyi hakuri munsan balefinkubane
@rabiamohamedelkebir389011 күн бұрын
Tunubu indama beba n'an arewa wadannan mimistociba n'a tsaro dan in arewa su suka Kai arewa yanayin da takeciki :Buhari da gwabnatin da yawansinsu y'an arewane mai sukaiwa arewa ? kafinsu y'an arewa nawa sukaiwa mulki a Nigeria ?ba adadi !waye acinsu yataba kishin arewa? a karkashin arewa tatabarbare.kuma a karkashinsu kudu takinu. Kuma game da zancen Yaki , Nigeria batasan zaman lafiya ne wanan KO Shaka babu . ya awannan karni da komi yaci gaba yakin technologya za ace aba sojoji bindiga sushiga daji ajahilce ba dasanin wani asirin sirriba. me isa basa anfani dawayeyen telephon ba dan Susan inda suke ko daga ina suke magana. me yasa kanfanonin waya basa sauraran infoma? me yasa ba anfani da drone:jirage marasa drebobi.? me yasa in wadanna. sojoji Sun kasa ba abawa wasu? me yasa za aba sojoji wakiltar sayan makamai? me yasa in an tura masu kudin jama'a ba a bincike ?Ashe ba amana bace akan shugaban kasa? Nigeria tana bukatar y'enkasa masu san kasa dashin al ummasu... arewa ta n'a bukatar koyawa y'ay'ansu san al ummasu tare da tsorsn Allah :ta hanyar makaranta,da masallatai da jaridu,da radiyoyi da televin da wasannin kwaikwayo (maimakwan kwaikoyan HIDIYA da al adar da batakuba) ANAIMAKU dariya!!! ku wayake kwaikoyan naku??? y'an arewa yamata ku Farka. in yau Nigeria ta ruguje, wa Yaki Riba? kudu.!! bayan an hadaku Yaki. fadan fulani da hasawa fadan harshene da baki...!!! Allah ya ganar damu.
@MustaphaBilyaminu-e8e12 күн бұрын
Amin ya Allah
@IbrahimAboubaka-i8k12 күн бұрын
100000 military Nigeria vs 1 Bello turning shame on you people