Rukayya Allah ya sanya alkairi ya kara lapia da nisan kwana, wannan aure ya halatta amma dai gaskiya akwai kunya🙈 wannan yarinya ita kaɗai zata iya fitar daku, ma'ana ta dira gefe tace bata son sa ba zata aure shi ba, amma in dai ba tayi haka ba to sai dai mu ce Allah ya sanya alkairi ya danganar da zuciyar uwar gida
@JafarFima2 жыл бұрын
Wannan Auren ya halatta saidai, idan kawarki zata iya gamsar da yarinyar kar ta amince dashi. Wannan shine mafita. saboda bazaa mata auren doleba.
@habibaadamhabibaadam39902 жыл бұрын
Ai maza basuda kunya..shi awajansa yaga mata...medakinsa kuma diya tadauketa...oh Allah maza akwai jaraba wallahi
@princepharouq51952 жыл бұрын
Na tayata murna 100% don Allah tsakar gida kufada mata tazo tayi Wuff Dani intare a wnanan gidan, congratulations once again my BESTY Ruky
@MunaAbbas.2 жыл бұрын
Allah ya jikan iyayen yarian yayi musu rahma yasaa Aljannah ne makoman sa yasaa karshen wahalan su kennan ameen
@sarkiabubakar28612 жыл бұрын
Asanya ma zuciya ruwan sanyi a koma ga Malamai, kuma duk hukuncin da sukayi a karba ayi hakuri a yarda da umurnin Allah da Manzon Allah S A W W
@mdab87492 жыл бұрын
Gaski wanan abu ba dadi allah ya kwta allah ya serya maza wallahy
@aishaabubakar16062 жыл бұрын
Tayihkuri Allah yanatareda masu hakuri kadatabari yarinyan tashaga Duniya batada danginuwA batada danginuba itakadai yarinyan takedashi tayi hakuri wanna jarabawace dagagurin ubangijita tayikokarin cinwanna jarabawan Allah yasausauta matazuciyanta
@fatiazeez69552 жыл бұрын
Masha Allah rukhayya Allah yasayi alkhari Kai amm wanana mutumi akwai karfi hali wanan ai kamar uwata take duk da bay haramta ba amma ana barin halak Dan kuya Kuma afahita ta kamar yariyar bata da kowa sai ita kawarta ki toh Allah dai ya kawomu ku mafita amin
@user-bm7bk6wb3d2 жыл бұрын
Kedai ruki Allah ya sanya alkairi gida yayi kyau 👍 Allah yasa rai akayiwa Ameen amma maganar aure kinsan maza ba kunyace dasuba zaice ai Allah bai harmtaba mafita dayace ita yarinya ta tsaya tsanyi daka akan bataso shine kwai magana Allah ya kyauta
@tutararewa43342 жыл бұрын
kzbin.info/www/bejne/Z3ScoJqomsqDrKM Kisan gillah part 5 littafin yaki na saurare kudannan mana subscribe Sannan kudannan mana kararrawar sanarwa mungode
@abubakarmuazu64782 жыл бұрын
To Allah ya haramta ne?
@user-tp4cv9po5h2 жыл бұрын
Mashallah, may God bless you. Congratulations on your new home. May God bless you😻♥️
@rahilashihu40612 жыл бұрын
Allah ya sauwake ya.shiryeshi ana barin halak dan kunya yazobe ladansa ba lada
@fiddausialiyu56462 жыл бұрын
Allah ya kyauta dan gaskiya wasu mazan Basu da tunani wannan ai cin amanane Allah ya bata mafita
@user-tp4cv9po5h2 жыл бұрын
She took the girl like her daughter, and anyone in her place feels like this) But by God, Rigel is not ashamed of themselves, but he did not take her like his daughter.💔
@hajiabintajibrilaliyu86802 жыл бұрын
Masha Allah tubarakarrahman Allah ubangiji yasa albarka amin 🙏❤
@bashirabdullahi92532 жыл бұрын
Gaskiya akwai matsala wannan cin amanar da me yayi kama Allah xai Bata mafita Kai
@awaisuaisha9178 Жыл бұрын
Gaskiya dai hakan bai kamata ba kuma ita yarinyar zai cuta nan gaba zata zama bata da kowa
@tahiremoussa77892 жыл бұрын
Ma chaallah 'yayi susai' allah yakawo mijii
@user-jy2gg5dr6g2 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله الله يعطيك خيرها ويكفيك شرها
@asmakadri2322 жыл бұрын
Hhh namiji ba dan goyo ba😃wanan kadan daga cikin aikin sune maza🤭
@hassanayusuf83972 жыл бұрын
Allah ya sa yarinyan bata soshi kidawo da yarinyan gunki ma.kaji mugu wallahi karta yahda wallahi ai yarta ce ba maida iko a kata ai sai abunda tace wanan ai ya zama mugunta
@saudatumar2032 жыл бұрын
Yes wlh ya halakta a addinin musulinci wlh🙏🙏🙏
@hureiraahmad47982 жыл бұрын
Da farko inamiki fatan Allah yasa rai akayiwa Allah ya sanya alkhairi,, maganan auren sa da yarinya ba haramci amman dai gsky bai keutawa matarsa ba har ita yarinyar because haifarta ce kawai batayi ba amman duk wani hidima da shakuwa ta ya da uwa akwai sakanin su.Allah ya keuta yarinyar dai karta yarda ta aure shi shine kawai mafita.
@hadizaharuna97452 жыл бұрын
Gaskiya Bai kyau taba Amma Kuma Babu haramci idan ya aure ta a musulince. Idan akai duba da babu alaka ta jini tsakaninta da matarsa. Allah yasamu dace
@musahjibrilenglish2423 Жыл бұрын
Kai wanna abu yayi daidai wllh Allah ya Basu zaman lfy
@feedyabdallah32422 жыл бұрын
Allah ubangiji y sanya alkhairi 🥰🥰
@rrafssnacksnmore2 жыл бұрын
Mtssswww maza Allah ya rage muku son zuciya wallahi ta rabu dashi kawai mayaudarine may be Don rainon yarinyar ma yake zaune dasu duk matan duniya in banda jaraba wlh ta bari akai auran ma sai zuciyarta ta buga Allah dai ya kyauta
@abdulBM12 жыл бұрын
Masha Allah Allah ya kara rufin asiri Gaskiya da wata manufa kawai yake sonta
@user-mw2mx5nr2b10 ай бұрын
Congratulation my lovely Mom❤❤
@elhadjiamadounanamariama56142 жыл бұрын
Chawarata ita tcé ta guayama Allah yachigua tsakaninta da azalumi
@user-bm6mi6eb1e2 жыл бұрын
Masha Allah ' Allah ya kara arziki
@ayshaumar6272 жыл бұрын
Yaya umar kai ma allah ya baka baban gida
@naimaaktar46902 жыл бұрын
Allah ya sanya alkairi masha Allah 😍🥰
@user-mw2mx5nr2b10 ай бұрын
Congratulation my lovely Mom
@suwaibaadamuahmad14842 жыл бұрын
Gaskia, bekamata ya auretaba dukdade musulunci be haramtaba. Amma inya aureta sukasami matsala wazata riqe? Gurin wayakeso taje? Yanason yaruguza mata rayuwane. Dan Allah yayi haquri sucigabada zama mata bangon jingina. Wallahi wallahi duk rintsi karsu yarda suhadakai da yarinyar in yarinyar tanada saurayi yafito kawai aimata aure shine kawai maslaha. Ai be,isa ya auretaba in bata aminceba. Tunda itace gatan yarinyar ai ba,qmata adalcibama in ba,anemia yardartaba.
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Don Allah tamaida ita guirn dangi ubanta tace tagama mkaranta zasu karba bazasu yarda.suaurar wa mijinkiba kinga kun rabu lafiya zuciya dazugan shedan dazugan mutane ahaka inbakikula ba sai ki cuci marainiyar Allah da Bata da laifin komai
@nusaibaabubakar2607 Жыл бұрын
Wannan kawai idan ya dage se anyi auren gaskiya su rabu, wannan rashin karar ay yayi yawa fisabilillah, ta raini ‘ya tun tana karamar Sannan yace ze hadasu kishi 😢 gaskiya beyi aiki da tunani ba, ay Ana barin halal Ko Dan kunya
@bilkisumusa83862 жыл бұрын
Shawarata anan tayi addu'a Allah ya kawo mata dauki sannan tayi iya kokarinra tawajen dakile auren saboda yarin yar amana ce agaretavkida ya halatta suyi auren yin hakan zai sa ta tsani yarinyar taci amanar da mahaifinta ya bar mata sannan idan taga abin tafi ƙarfin ta kibara shawara akan takai maganar comitin hizbah insha ALLAH xa'a sami mafita saboda suna kokari wajen irin......akarshe muna tayata da addu'a ALLAH ya kawo musu mafita
@muhammadabdulkareem45952 жыл бұрын
Amin
@yusufkhankru80062 жыл бұрын
Ameen ya allah, gskyn aunty billy
@assiyanamadi22242 жыл бұрын
Macha allah. Allah ya sanya alkairi
@abdullahikabir42612 жыл бұрын
Ai kamar uwa take a gurinta saboda ta auri baban yarinyar yadda dansa bazai iya aurantaba haka yarsa bazata iya zaman kishi da itaba, amma akaiwa malamai al amarin Allah ya warware
@mamanbaby69162 жыл бұрын
Slm my anty agaskiya natausaya sosai ya allah yakawo dauki
@abuabubakar5550 Жыл бұрын
Walh wasu mazan girma ya Fadi,mtslr da ake fama da ita yanzu kenan sai kiga babban mutun Mai mata 3 wasu 4 ma Amma suna bin saannin kananan yayansu,Kuma ba wai kulawa ce basa samu ba San zuciya ne irin nasu, dama Ace bai santa ba ,Amma me zakai da yarinya data tashi gabanka,saukin ma shi baiyi lalata da ita ba ya fito ya Fadi raayinshi ,idan wani mugunne da yanzu ya Gama da ita sbd kidahumanci , Allah ka zare mu ka zare mana Imani mu,ga maza da yawa yanzu basa son ibada sai yasa wannan kaddarar shaawa da kallacekallace yake damunsu yasa ma zuciyarsu abubuwa Wanda hankali bai yadda,walh mutunci da sanin ya kamata sunyi
@fatimafa14652 жыл бұрын
masha Allah yayikyau šosai.allah yakara daukaka da km basira ameen from saudia arabia
@user-mw2mx5nr2b10 ай бұрын
Masha Allah very nice house
@aminaumar47152 жыл бұрын
Masha’Allah gida yayi kyau Allah yasa rai akayiwa,amma wannan maganar aure kam akawai tashin hankali ga uwar da ma yarinyar amma ni a ganina da ta nida ta yarinyar da gidanshi,in zai yiwu ke aunty rukkayya ki karbi yarinyar.
@xainabummeexeezeesarki57862 жыл бұрын
Ma shaa Allah 👏 Allah ya sanya alkhairin sa ciki 🤲 Ya Hayyu Ya Qayyum
@ibrahimshuaibudangagi78362 жыл бұрын
Masha Allah, ya sanya albarka.
@user-nb9vn6in3f27 күн бұрын
Himmmm maza ke nan Ay ta bar shi kawai ta kama gabata
@zulfaumuhammad11492 жыл бұрын
Macha Allah Allah ya bada zzama lfy
@makeup.9682 жыл бұрын
ما شاء الله تبارك الله الله يعطيها خيره ويكفيها شره😍😍😍❤️❤️❤️.
@hadizajaafar99152 жыл бұрын
Islamically ya hallata auren, amman gaskia ana barin halaq dan kunya. Mijin be kyauta ba gaskia. Mafita kawai shine yarinyar tace batason shi. Abu beyi dadi ba gaskia
@Nasr_92 жыл бұрын
Alhamdulillahi... Wannan aure aganina bai dace ba, koda halal ne... Musulunci ya amince ka aure kanwa da yarta amma sai in basa tare da mijin. Wannan yarinyar amatsayin mahaifiyarta take, sai dai in ta mutu ko ya saketa. Allahu a alam.
@ummuabdullaah78232 жыл бұрын
Babu rashin dacewa a cikin halak Dan-uwa 😊 Wannan auren halak din halak ne sai dai idan wannan matar ta shayar da ita yarinyar ne auren su ya haramta. Dole akwai kishi amma daa ace nice da na san yarinyar nan bata da kowa sai ni ba wanda zai zuga ta dan ta cutar da ni tunda dai har mijin nan so yake ya kara aure ko bai auri yarinyar ba zai iya zuwa ya auro wata wacce bansan ya take ba. Zan yarda ya aure ta Muyi hakuri mu kwantar da hankalinmu mu zauna lafiya 🤷🤷🤷🤷
@rabiyahaya65422 жыл бұрын
Ai maza basu da abin kunya dan kamar tuma...suke kawi tagyalesa yayi tasa masa ido tazauna lfy
@baseeratuyahya81432 жыл бұрын
Hmmm ai dama wasu mazan basusan inda kunya takeba ynzu yarinyar takin aminta yaktoki karan stana ya ktoramata Allah shi kaiwta
@omanphn45382 жыл бұрын
Congratulation My Sister 💘 Amma Wanna bawan Allah yayi Hakuri da Auren yarin yarnan,Kuma gaskiyar mgn Da wata Manufa Aranshi🤦♀️
@hassanmusasada4251 Жыл бұрын
Shawara yayi hakuri ya Duba mutuntaka ya bar halak kodon kunya, Amma Auré ya halatta tsakanin su, Barin yin shi gare shi shine Mafi Alkhairi. Nikaina Allah ya jarabce ce ni da kwatankwaci. Irin Haka amma nakira Abokina nabashi ya aura. Don ganin hakan shine Kwanciyar hankalina, wlh, duk kwadayi shi yakamata yarabu da batun auren yarinyar nan, saboda yar AMana ce , ko ta aureta sai yaci amanarta. Sai Allah ya jarabce shi. Naku da Sénégal Dakar
@user-qz4us8zw8i2 жыл бұрын
Masha Allah ya Allah ya sanya alkhairi
@fateemah.21022 жыл бұрын
Wllh akwai daqiqanci awannan al'amarin,,,,,bigidaje,,,,seya xamar mata dangin uwa dana uba itakuma uwar tabarmai gidanshi nidai baxan iya ganin wannan takaiciba
@badiatauwal78802 жыл бұрын
Ana barin halak dan kunya maza basu da kunya idan suna son mace
@souleysarao21712 жыл бұрын
Innalilahi wainna illehin rajioun lahaula walakuwaty Wly Anna barin halal da kumya🤲😭😭😭
@zalikagarkidaura21012 жыл бұрын
Allah sarki gaskiya Wallahi Anbuba dadi
@saadououmarmati85752 жыл бұрын
Masha allah Allah Yasa rai akayi wa
@aysharabiuajah92462 жыл бұрын
Assalamualaikum warahamatullah kwarai ya halasta domin ba dangibane ! Kullum murika lura da abinda Addini ya halasta ba Al,adaba.
@fauziyyasaidu22532 жыл бұрын
sai kashe a film gsky bai kyauta ba
@sumysufy4622 жыл бұрын
Islamically auren su bai haramta ba aunty ruky,amma ana barin halak dan kunya,sanan idan ya fita daga senses nashi,ai ita yarinyar tana da hankali,so the best thing idan ni ce yarinyar ko zaka mutu bazan aure ka ba,and idan akwai hali yarinyar ta koma gidan yan'uwansu ta bar gidan.On the other hand kuma matarshi sai ta hada da hakuri,and ta nuna mishi idan ma balarabiya ce zai aura,yaje ya nema,amma wannan a matsayin ya take a gurinta and indai akwai alkawari bai kamata ta rabu da yarinyar akan wannan maganar ba..........
@maryamibrahim32192 жыл бұрын
Gaskiya maganar ki dutse. Hakan ya kamata. Sai kuje page dinta ki Bata wannan shawarar
@sarkiabubakar28612 жыл бұрын
Amma SUMY kina ji tana fadin yan uwan mahaifin ta sunce babu ruwan su da yarinyar to ina zata tafi? Bayan a cikin curtation dinki kince Islamically is not prohibited, why can't you advise her to receive it as KADDARARTA, How do you see.
@suwaibaabdullahi93692 жыл бұрын
Allah bai hanaba kuma data auri wanda zai wulakantata gara tabarshi ya aureta itama ta taimaka saidai abun babu dadi wlh kokuma surabu kawai kuma tahanshi auren diyar
@zynarbmustapher65882 жыл бұрын
Kewa ya gaya miki auren ya halatta a addinan ce? To bai halatta ba
@muhammadabdulkareem45952 жыл бұрын
@@zynarbmustapher6588 meye hujjanki nacewa bai halattaba
@HabubakarLadan2 ай бұрын
Na gaidaki diga cameroon yaounde Mohamed Najiboulah toh ya bar.
@KhanKhan-tj5xn2 жыл бұрын
Masha Allah tabarakarrah man
@sunusimusa24112 жыл бұрын
A shiria zai iya auranta Amma gaskiya ama amalance da zamantakewa Bai kamataba sam Sam.
حسبي الله ونعم الوكيل على الرجاجيل اللي تفكيرهم زي صح مو حرام بس يا اخي قدر العشره قدران الحرمه تعتبرها بنتها وهي ربتها بعد ما الكل تخلى عنها وذحين جاي تبي تتزوج و تفرق بين الام اللي ربتها واخوانها
@user-tp4cv9po5h2 жыл бұрын
اي والله
@MunaAbbas.2 жыл бұрын
Aah wannan beyiba,domin ita yarian bazato so shi ba yazamo cin fuska awurin ita kawar taki
@sffds41842 жыл бұрын
Masha Allah Allah ya sa ta Shiga Asa,a
@mamunamuhd52072 жыл бұрын
Allah yassa rai akaiwa
@sumayyasulaiman79282 жыл бұрын
Imagine ace kishiyarki yayar diyanki ce, Allah kasauqaqa Mana kaddarar mu
@yayatraore53082 жыл бұрын
Mashallah 🥰🥰🥰
@auwalukabiru10432 жыл бұрын
Shawarata a gareku kuje ku samu manya daga cikin danginsa wadanda yake jin maganarsu su taka masa burki ko zai ji maganarsu idan Allah yasa yaji maganarsu ya hakura to Lallai lallai ta rabata da gidansa ta maida ita can danginta su cigaba da rukonta har ta samu wani mijin tai aure a huta amma idan ta cigaba da barinta a gidan to kamar ta kashe mijici ne bata sare kansa ba
@hadizaharuna31922 жыл бұрын
Gaskia labarin beyi dadiba,ya dubi girman Allah yayi hakuri.Asamu malamai suyi mishi nasiha,duk da cewa ba haram bane,amman akwai alaka mai karfi stakaninta da yarinyar,.Nima ina mai bashi hakuri da ya nemi wata da ta dace ya aura .Allah yasa mudace ya hayyu ya qayyum
@fatimausman8112 жыл бұрын
Ikon Allah gaskiya yabarota
@abubakarmuhdmuhammadu9897 Жыл бұрын
Assalamu'alaikum warah matullah ina taya ki murna allah yakara yalwan arziqi ya kuma tsare
@amenhfai65002 жыл бұрын
sai dai kuma ana barin halak dan kunya
@bintaayuba2348 Жыл бұрын
Ya halatta dawaiya Amman wallahi in niche bazanzauna ba gaskia .zan barmata gidan Amman bazan hanashi aurenta ba
@balkissaabderhamaneadama14322 жыл бұрын
🤔🤔🤔😭😭🤲🤲🤲🤲🤲 amine amine
@aminusulaimanbutubutu15782 жыл бұрын
Ammah ke shakiyace wllh
@safiyyailiyas5452 жыл бұрын
Y halatta inbata shayar da itaba Amman gaskiya bedaceba haba da Allah yarka tazama kishiyarka ita yarinyar intanada hankali baxata yarda ba
@tahirouabdoulaye72752 жыл бұрын
Labarin taso tayi kama da film tin daham.
@aishahassan90042 жыл бұрын
Masha Allah 😘😘❤️
@maryamhamisuabubakar6181 Жыл бұрын
Ya hatta suyi aure amma barin Halak ko Dan kunya. Kawai Kawar ta nemi saki Sai sukoma gidansu gaba daya da yarinyar
@ajkandinjibrin54332 жыл бұрын
Allah ya samudace himunafurkine dason zuciya wannan dai badaceba haba dan Allah dan ANNABI S A W 😒
@mamasoudais4182 жыл бұрын
Masha Allah 🥰
@zainabkk9232 жыл бұрын
Masha Allah
@ahmedadamahmedahmedadamahm26082 жыл бұрын
Mashallah 🥰 🥰 🥰
@asmaukabir55492 жыл бұрын
Ni wlh haka Kawai Ina ganin girmanta sosai
@amenhfai65002 жыл бұрын
eh ya hallatta ai ba diyar matarsa bace
@firdausjafar52572 жыл бұрын
Allah ya shirya mu baki daya.
@aishatumusa9042 жыл бұрын
Congratulations anty ruky
@user-ng1nu9mr2s2 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله
@mamanmaryamvhki74672 жыл бұрын
Masha Allah Alhamdulillah
@samirazubairu964 Жыл бұрын
Bata cikin matan da ya haramta agareshi ya aura tunda ba yarta bace ta cikinta yar mijinta na bayane.Sai dai kalmar da kika fada yana da kyau abar halak ko Dan a zauna lafiya.Maslahar zaman lafiya tana da kyau ,saboda ko yarinyar bazata so ba tunda tun tana karama ta riketa zata ganta a matsayin uwa.Wannna yakusa kama da kamar ace kada ka hada yan uwa biyu.Amma a addini inkika duba suratul nisai Hurrumat alaikum......Bai haramta ba.Amma maslahar zaman lafiya itace mafi a'ala.Wallahu a'alam.Allah yazaba musu mafi alkhairi dukkaninsu.Saitai ta karanta lahaula walakuwwata illabillahil aliyul Azim.Allah yabada mafitar alkahri.