Kuyi hakuri mai musulmi yake nema aduniya karshe nagari Allah yayiwa sarki
@muhdadamu833225 күн бұрын
Allah ya tsinewa wanda yayi sanadin mutuwar Sarkin Gobir.Allah ya hana shi jin dadi,duniya da lahira.Shi kuma sarki Allah yaji kansa,ya gafarta masa.Inna lillahi wa inna ilaiir rajiuna .Allah ya sanya hakuri a zukatan iyalansa.
@FiddausiAbdurrashid24 күн бұрын
Allahu Akbar Allah yajikan shi
@mukhtarabdullahi422425 күн бұрын
wannan fa arnan daji idan ba a tashi an yakesu ba wallahi imani baicika ba sabo sukafiraine mumini dan uwan muminine sukuma kahiraina اشداءعلي الكفار رحما ء بينهم Ar nan daji kahiran daji
@hamayehamsou441225 күн бұрын
Yan arewa gaskia ku cenza saboda taadaanci kum may da shi kasuwanci
@AissataIbrahim-oz5pj25 күн бұрын
Anyi dayawa saidai muce innalillahi wa inaillaihi rajiune
@abdulkadirnuhuahmed109123 күн бұрын
Allah yakarb'i ba quntar mai martaba marwigayi sarking gwoubur mamin
@AbubakarAliyu-i7h23 күн бұрын
Allah y isa manyan sokoto bangaren gvmt wlh kunci amana
@fatimaabdullahi478225 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirraji unn a kwai Allah ya ubangiji ka gafarta masa ka bamu haqarin jure rashinsa da iyalansa gabaki da ya🤲😭😭😭😭😭😭
@SaniAbdoussalam-f1f25 күн бұрын
Subahanallah Allah yaji kanssa da rahama
@CalmFlower-qt4yq25 күн бұрын
Gasiyanai Allah yara tona musu asiri bashidaibanai
@LauwaliAbubakar-v3y25 күн бұрын
Allah yatsinma amiynu bozar
@AliyuabdurrahmanBaki25 күн бұрын
Allh ya jinkansa da rhm
@MaryamAdam-x5z25 күн бұрын
Allah ya saka muku🤲
@AdamMuhammad-vj1yi25 күн бұрын
Amanar Allah tachiku fulani kamar yarda kukaci amanar hausawa a kasar Hausa, duk Wani bafulatani yanajindadin abinda Yan ta adda Fulani keyi ga hausawa
@YahayaYakubu-h3f25 күн бұрын
Shuwaga ban nin mune wllh allah yajikan sa da rahama
@AminaIsah-t4l25 күн бұрын
Allah.yagafartamishi
@YusufAbdulmudallab25 күн бұрын
A❤❤❤
@BILKISUABUBAKAR-b2o25 күн бұрын
wlh munyi rashi munyi kuka ashe wanan ba abunda zai karas suwa bane Allah yasa ya huta
@firdausjafar525725 күн бұрын
Tabbas daga labari data bayar wanna kisa shi shiryaye ne daga gwanati da yaje meeting dasu hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ka Hana kowa waye ke hannu zama lfy da kwanciyar hankali shi Kuma Allah ya jikan shi da rahma
@AISHAMUHAMMAD-zm6wf25 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@hamzaumar379123 күн бұрын
Kai nakarkashe Dan jarida kurika bincike kamin yada labari kuje BBC Hausa kubinciki irin takun sakar dake tsakani Hon Aminu Boza da bandit irin tsal guwar da yasamasu dolene sumai kaharu Kai bakasan abuda akecema bandit bane,akarshe kaji tsoron Allah