Yadda Tulumbu ya sata da rana

  Рет қаралды 40,572

Dan Bello

Dan Bello

Күн бұрын

Пікірлер: 285
@musasuleiman9528
@musasuleiman9528 Ай бұрын
Dan Allah ku daina fada mana irin wannan 😢zakusa hawan jini yakashemu
@calebgirahfriday8864
@calebgirahfriday8864 Ай бұрын
I really agree with the guy who said your content should be done in both English and Hausa because your content is highly enlightening.... People really need your sensitization.
@AdamAAudiusoumn
@AdamAAudiusoumn Ай бұрын
Dan Bello haske Mai haskaka wajamaa hanya Allah biyaka Dan Bello
@chijiokeani6767
@chijiokeani6767 Ай бұрын
My brother, keep up the good work! Nigeria is really going through hell in the hands of these monsters of politicians.
@IsahMuhammad-zf7ee
@IsahMuhammad-zf7ee Ай бұрын
Allah kataimaki Ɗan Bello Allah ya Karen iliman Ameen ya rabbi 😔
@DjamilouSale
@DjamilouSale Ай бұрын
Ya Allah ya kareka dan bello ina yinka ni dan Niger 🇳🇪 amma ina matukar sonka wlh
@kabirusaleh9617
@kabirusaleh9617 Ай бұрын
Ubangiji Allah yayi Maka albarka. Allah ya kare ka Dan bello. Sai Kazo Aminci Radio
@shamsuddeensaleh3935
@shamsuddeensaleh3935 Ай бұрын
Allah ya isa wallahi Dama ni dai ban zabe shi ba saboda na tabbatar bazai yi abin kirki ba
@oumarouSani-pi3tx
@oumarouSani-pi3tx Ай бұрын
Dan bello yaro mai fikira da bassira ,don allah tunda azzalumai sun dakile zanga zanga anigeria to don allah a koyar da jama'a zanga zanga a social media cikin lumana ba cin zarrafi domin kunsa media ai 4th power ce kaifinta kamar wuka,gudunta tamkar haske,hukuncinta na kissane, alkalancinta yana karya azzalumai nan take irinsu o o da o o azzaluman shuwagabannin nigeria mugwada mugani don Allah
@muhammadbashiribrahim5403
@muhammadbashiribrahim5403 Ай бұрын
Dan Bello I think is high time to start making your contents in English. I understand the reason why you are doing in hausa to educate people in the northern part of Nigeria, is not only people in the northern part that need this information, whole of Nigeria needs to hear it and also the whole world let them hear the truth about our suffering... Allah ya isa ya bi mana hakkin mu
@Nuhana15_Fx
@Nuhana15_Fx Ай бұрын
Ameen ya HAYYU ya QAYYUMU Bro But Abinda Akema en Arewa ba'ayima en Kudu shiyasa dolene muyakamata mufahimta kuma mufarka
@muhammadbashiribrahim5403
@muhammadbashiribrahim5403 Ай бұрын
@@Nuhana15_Fx Duk da haka...I don't wether you have the opportunity of visiting southern part of Nigeria not all of them have what we have here in terms of infrastructure. We are some how have better roads and some other things... the only ones that got what they want may be Lagos , phortercourt and some other big states there... and they are not as educated as you think...but we need more our awareness and this is due to the fact that not everyone of us understands English but even them is because of pigeon English if not we are all the same
@sapaimangut
@sapaimangut Ай бұрын
Na yadda
@rabstechpro4160
@rabstechpro4160 Ай бұрын
That is true dan bello need to speak in the international language so that other Nigerians we understand what is going on
@smgcom2908
@smgcom2908 Ай бұрын
No!​@@rabstechpro4160
@KamalMusa-iv3bw
@KamalMusa-iv3bw Ай бұрын
Allah ya saka maka da gidan aljannah firdausi ❤
@AbdullahiMusa-o5s
@AbdullahiMusa-o5s Ай бұрын
I think we need to have interviews with you sir not only one so that we can expose this people very well 😂
@user-ck3lj1kj9z
@user-ck3lj1kj9z Ай бұрын
Muna roqon ALLAH ya kareka daka sharrin shuwagabannin Nigeria ALLAH karyabasu damar kamaka
@yahuzaabdullahi8419
@yahuzaabdullahi8419 Ай бұрын
Na rantse da Allah mutanan Babu Imani a ransu. Yasalam Wai Dama haka Muke da Arziki Gaba da bayaa
@AbuAbdulqayyum-zo2oq
@AbuAbdulqayyum-zo2oq Ай бұрын
Allah Ya tsare min kai dan Bello nawa
@adetunde6652
@adetunde6652 Ай бұрын
Thanks for your good works, advice and enlightment. Blessings
@muhammadaminuauwalu794
@muhammadaminuauwalu794 Ай бұрын
And at this juncture, Dan Bello it's high time to start this informative comedy series in English for all Nigerians to know the current status quo of the nation ...
@SpiritofTON
@SpiritofTON Ай бұрын
Dan Allah ka maimaita wannan maganar da turanci saboda kowa yaji mun gode
@kabiruumar1059
@kabiruumar1059 Ай бұрын
جزاكم الله خيرا و احسن الجزء
@usmanAuta-zv6gd
@usmanAuta-zv6gd Ай бұрын
Allah Yasaka Dan Bello Wlh Irinku Qasa Keso Ruwa Ajallo Muna Jin Kiranka Wlh Zamu Tashi Hankalin Zalumci Amutu ko Ai Rai
@AbbanahmadSulaiman
@AbbanahmadSulaiman Ай бұрын
Dan bello kafi duk Yan majalisa da sanataci da yawancin gwamnonin Nigeria amfani awannan kasar Dan Allah inason yin whatsApp dakai .jarumi Dan Bello.
@aliyuadam9849
@aliyuadam9849 Ай бұрын
😢😢😢😢😢 DAN BELLO YAFI MANA WASU MALAMAN JAMI'A DAKE KURIN ILMI AMMA BASA FAYYACE MANA KO MAI. ILMINKA YAYI RANA
@abdullahiamadu3065
@abdullahiamadu3065 Ай бұрын
Gwarzon Shekarana #danbello. More talent and wisdom I pray❤❤
@Smart_recood
@Smart_recood Ай бұрын
Allah kareka da sherrinsu
@SulemanMuhammad-s7v
@SulemanMuhammad-s7v Ай бұрын
Gaskiya idan dan nageriya bai farka akwai babbar matsala 😢
@muktarAdam-nk6xw
@muktarAdam-nk6xw Ай бұрын
Toh wai nace mene mafitana Dan belo mene mafita
@firdausjafar5257
@firdausjafar5257 Ай бұрын
Hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ya kawo mana karshe tinubu da mukarraban shi
@Mr____Engr24
@Mr____Engr24 Ай бұрын
Amin summer amin sister 😢
@zarukuahmaddshehu6688
@zarukuahmaddshehu6688 Ай бұрын
Allah ya kareka Dan Bello ya taimake ya yakara baka ikon taimakon Al ummarka ya sama da Alheri Allah ya isarmuna ga azzaluman shugabannin yakawomuna karshin su
@abubakaribrahim4410
@abubakaribrahim4410 Ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi, da wannan bayani
@AbdulrahmanAbubakar-y2i
@AbdulrahmanAbubakar-y2i Ай бұрын
Slm da fatan kana lpy nidai saidai ence Allah ya Rikamah Dan karika Babban Jahadii ✊✊✊
@Rashidahussainiwada
@Rashidahussainiwada Ай бұрын
ALLAH UBANGIJI YA JIKAN IYAYENKA YA ALBARKACI ZURI,ARKA YA KAREKA DAGA SHARRIN MAKIYA YA DAUKAKA KA ADUNIYA DA LAHI YASA KANA CIKIN CETON ANNABI MUHD A ALJAMNA GAJA GA MA AIKI KAFADA DA KAFADA KA ZAUNA BI JAHI SAYYADIS -SADATI
@IbrahimdanalhajiDt
@IbrahimdanalhajiDt Ай бұрын
Ameeen 🤲🙏📌
@theSmartTeacher001
@theSmartTeacher001 Ай бұрын
Allahu ya biyaka Dan Bello. A nawa ra'ayin wannan tsohon ya zo ne don ya kara azurta kansa da yan uwansa. Wlh sedai muce Allah ya kwacemu amma Najeriya muna cikin yanayi.
@AbdullahMahammad-f7l
@AbdullahMahammad-f7l Ай бұрын
Dan bello gaskiya dacine a Nigeria Amma kaciga fada musu insha za agane
@sulaimankhairan5480
@sulaimankhairan5480 Ай бұрын
Hmm 🤔 tunumbu kenan dama ai ya fada kudi yasa yaci zabe ku barshi yaci rabi tunda mu yan nageria bamu da hankali da hangen nesa???
@auwalyahuzasulaimankyauta3228
@auwalyahuzasulaimankyauta3228 Ай бұрын
Allah ya isar mana
@Asmauibrahim4584
@Asmauibrahim4584 Ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi raajiun,ya Allah mun tuba, Allah ka bamu mafita daga gareka , Allah kayi mana maganin wainnan azzzaluman shugabanni,ya hayyu ya qayyuwm,ya qawiyyu ya azeez,dan bello Allaah ya saka maka da mafificin alkhairy ,allah ya tsare ka ,allah yasa al umarmu ta fahimci wannan sako yadda ya kamata.
@InuwaIshaq-l9j
@InuwaIshaq-l9j Ай бұрын
Masha Allah Dan belo Allah yakara lfy
@babangidaabdullahi9371
@babangidaabdullahi9371 Ай бұрын
Kai jama.a wannan matsalar mgn bazatayi maganin taba muyi addu,a a farko sannan mu yan arewa mutashi tsaye babu inda aikin nan yashafi arewa kuma mune muka bashi kuri,a wlh bamusan kanmu ba yan arewa😢😢😢😢😢
@haseenamuaz4976
@haseenamuaz4976 Ай бұрын
Allah ka kawo karshen azzallimai🙏🙏
@KINGHAIDARAMAZA
@KINGHAIDARAMAZA Ай бұрын
Allah yakaramaka lafiya da ilimi akan update dinda kake kawomana
@yahayahayatou79
@yahayahayatou79 Ай бұрын
Gaskiya dan Bello kei ne ruhin wannan zanga-zanga ❤❤❤
@KabiruIBRAHIM-wr3kr
@KabiruIBRAHIM-wr3kr Ай бұрын
Kai da sake,I Dan mutuwar wan alferiine Allah ya sa takasance.
@ShehuDambam
@ShehuDambam Ай бұрын
U seriously need to start your content in English, all Nigerians need to follow u
@fatimaabdullahi4782
@fatimaabdullahi4782 Ай бұрын
Allah ya kareka a duk indakake afadin duniya dan bello Allah ka yimana maganin azzalumai Ameen
@ummusahal-hx8di
@ummusahal-hx8di Ай бұрын
Habasbunnallah wa ni'imal wakeel Allah mungode maka da kayi wuta kayi aljannah kuma kake hisabi dan haka kowa ya damu da laifin sa duk dai daren dadewa dolle sai an tafi kuma duk abinda ka tara a duniya idan aka tsomaka a wuta aka sake fido ka aka tambayeka shin ka taba jin dadi a duniya cewa zakayi baka ma san sunan dadin ba Allah kayi mana kyaukyawan karshe
@alajumar
@alajumar Ай бұрын
Gaskiya ne Bello tnx ❤
@oumarouSani-pi3tx
@oumarouSani-pi3tx Ай бұрын
Dan Bello babu irika a nigeria, Amma Kash!!! Matsalar abun shine indai talakan Nigeria zabe na zuwa 2027 indarai to kamar tulumbu ya zarce angama ,kudi kudi kudi kejuya talakawan nigeria su Saida yanci a arhar banza wa rubabbun azzaluman shuwagabanni a nigeria Allah dei yakaimu 2027 a rubuta a ajiye insha allahu to kamar tulumbu ya zarce, Allah ubangiji ya nuna mana zakusha mamaki, talakawan zasumanta
@mahmudshuaibu3264
@mahmudshuaibu3264 Ай бұрын
Wlh Oga ko a haka kabar jama'a vidiyon da kayi akan Tinibu rifainari ya biya, Dan sako ya isa har inda baka zato Allah ya saka muna godiya limamin canji
@usmanbabanmaryam5412
@usmanbabanmaryam5412 Ай бұрын
Wayyo talaka inalillahi wa inna ilaihim rajiun 😢
@AbdullaZage
@AbdullaZage Ай бұрын
Lokaci yayi fah kowa zai waye
@BelloKawu-x5y
@BelloKawu-x5y Ай бұрын
Allah tsareka dan Bello
@bellobaladarhela9491
@bellobaladarhela9491 Ай бұрын
Wish u Allah's Khair and protection
@mufaishq7633
@mufaishq7633 Ай бұрын
Dan Bello Ina kaunarka don Allah. Allah ya tsare mana Kai daga sharrin masu sharri.
@natybae9965
@natybae9965 Ай бұрын
Allah ya saka mana da wannan zalincin shuwa gabannin.kai km Allah ya kara kareka
@welcomeramadan3111
@welcomeramadan3111 Ай бұрын
Allah ya ISA bamuyafeba
@RabiahAbubakar-u4m
@RabiahAbubakar-u4m Ай бұрын
Cin dukiyar Al ummah
@sulaimanalhassanadamu6858
@sulaimanalhassanadamu6858 Ай бұрын
Gaskiya dole ace mutane sukara hakuri kafin ajuyo kansu domin bukatunsu sunyi yawa babu wnn da wnn ruwa, wuta, lafiya,ilimi, tituna,balle uwa uba tsaro. To talakan Nigeria ai Allah ne yakesonshi bawanina Nidai nace hakkina Allah ya isa.
@husainimbello9193
@husainimbello9193 Ай бұрын
To Allah we belong and to him we shall return wlh there's the day of judgement
@SalehahmedYakubu-lj5mm
@SalehahmedYakubu-lj5mm 9 күн бұрын
Ameen ya Allah
@muhammadaminuauwalu794
@muhammadaminuauwalu794 Ай бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Dan Bello. Allah ya tsare mana kai ya Qara maka kwarin gwiwa
@mukhtarumar1228
@mukhtarumar1228 Ай бұрын
allah yakara maka basira
@khalifaaminu2229
@khalifaaminu2229 Ай бұрын
Wato Tunubu zai ramawa southerners abinda Bahaushe (Abacha) yayiwa yan Nigeria lokacin yana mulkin Soldier
@ibrahimabdulsalm5539
@ibrahimabdulsalm5539 Ай бұрын
Ikon Allah, ya Allah kakawo mana mafita.
@JafarFima
@JafarFima Ай бұрын
@bellogaladanchi Ya kamata ka samu 2nd channel na turanci ka bada labari irin wannan da kakeyi sbd yan kudu suma su amfana. You can have two channels. One in Hausa nd one in English to educate the whole Nigerians.
@M1j3-m055
@M1j3-m055 Ай бұрын
Dan Bello, I really appreciate the way you enlighten us about how the leaders squander the country's money
@hayatuhashimibrahim
@hayatuhashimibrahim Ай бұрын
Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun. Ya Allah ka kawomana mafita alfarmar annabi muhammadu s.a.w da alqur'ani amin
@ibrahimabdulsalm5539
@ibrahimabdulsalm5539 Ай бұрын
Allah yamaka albarka yakareka
@aboumaharadjimammaneabouma5249
@aboumaharadjimammaneabouma5249 Ай бұрын
Na sahura mai dala dala dayanin ka dala dala ❤🇳🇪♥️🇳🇬 Allah ya tsare mana ire-iren ku a kasashen mu na Afrika
@ahmadahamidmodibbojailani8166
@ahmadahamidmodibbojailani8166 Ай бұрын
Allah Ubangiji Ya yi mana maganinsu.
@shapiudalhat7408
@shapiudalhat7408 Ай бұрын
Ya Allah ka rusa azzaluman Nigeria duk girmansu
@sunnah_media_tv
@sunnah_media_tv Ай бұрын
Allah yashirye shi our present
@user-cz7in6rz6q
@user-cz7in6rz6q Ай бұрын
Kana burgeni Dan bello Allah ya Kareana Kai ,don kana wayar mana da kai😢
@abdullahimustapha4122
@abdullahimustapha4122 Ай бұрын
Allah ya kareka
@sadiyaabubakar4698
@sadiyaabubakar4698 Ай бұрын
Ni kam banga wanda yace yanason dan bello a matsayin dan takarar shugaban kasa ba irinsu dn bello ya kamata muyiwa tallafi irin wanda akaiwa baba buhari ya hau mulki ko ba ko sisinsa ya kamata kasa ta mallaki irinshi a matsayin shugugaba
@IsahMuhammad-zf7ee
@IsahMuhammad-zf7ee Ай бұрын
InnLillaha wainna ilaihi rajiun 😔
@anasmuhammadbawa4847
@anasmuhammadbawa4847 Ай бұрын
Dan bello Allah ya biya ka
@bellobaladarhela9491
@bellobaladarhela9491 Ай бұрын
Da zaa samu Yan Nigeria masu kishin kasa kamar Dan Bello da Dan Arewa tini yasan micece siyasa, yasan yancin kansa, ba aduaki kudi abashi ba lokacin siyasa yaga kamar gabanza ya same su. I wish I have some talent that align with u goal to support u no matter what. But we are always in comment section wishing you all the best, and also in our prayers.
@bakirubello3358
@bakirubello3358 Ай бұрын
Ja ya fado Ja yado ke.Allah ya saka ma Ka da Alherinsa
@Ameershehuadili
@Ameershehuadili Ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@AdawiyyaMuhamud-my2uk
@AdawiyyaMuhamud-my2uk Ай бұрын
munagodiya sosai dawan nan tonan silili dakakeyiwa azzaluman shuwagannin nigeria Allah yakareka daga dukkan sharri da abinqi
@HamzaIbrahimDanwakili
@HamzaIbrahimDanwakili Ай бұрын
Allah ya tsare danbello ❤ . Ai mungane waye tinunbu. Allah ya tsige shi da duk masu lalata mana rayuwa amin
@abubakarmuhammed4737
@abubakarmuhammed4737 Ай бұрын
Tinubun ne barawo 😢😢😢 azzalumi😢😢😢
@SadiyaMohdGidado
@SadiyaMohdGidado Ай бұрын
Dan Bello muna godiya irinku mukeso a siyasa mata ba Wanda kayinsu ya daena aiki ba
@MuhammadUmar-sn8sn
@MuhammadUmar-sn8sn Ай бұрын
Dan bello irinka muka rasa tun farkon shigar mu matsala a Nigeria.
@umaradam7150
@umaradam7150 Ай бұрын
Gaskiya anacutan talaka a nice Nigeria Allah kamana maganinsu 😢😢😢
@abubakarumaraliyu780
@abubakarumaraliyu780 Ай бұрын
Muna godiya Allah ya saka da Alkairi good luck ❤❤❤❤❤
@rufaisanusi-fx9fy
@rufaisanusi-fx9fy Ай бұрын
Munji dadi sosai Allah yakara kareka gaduk MASUNEMANKA da sharri
@WebNebz
@WebNebz Ай бұрын
Allah ya kauta mukam mumbanu
@RabiuJafar-k2w
@RabiuJafar-k2w Ай бұрын
Allah ya isa tsakanina dakai tinubu
@Usuman-m7n
@Usuman-m7n Ай бұрын
Dan Bello Allah yakara kare gabanka dabayanka aduk in dakake ameen summa ameen muna godiya Allah yakara basira
@GamboyahayaHamza
@GamboyahayaHamza Ай бұрын
ALLAH YAKAWO SAUKI A RAYUWARMU YA ALLAH YAKAWO MANA DAUKI
@jamiluadam216
@jamiluadam216 Ай бұрын
Allah ya kare mana legend Dan Bello
@AMINUAZ
@AMINUAZ Ай бұрын
Allah ya isa
@fahadahmad6590
@fahadahmad6590 Ай бұрын
Mudae Allah yakawomuna sauki a wannan kasar tamu 🙏
@hamzaabdulmumin248
@hamzaabdulmumin248 Ай бұрын
Allah ya kare ka daga sharrin su! Kuma Allah ya kara daukaka...
@asmcommunicationcentre3332
@asmcommunicationcentre3332 Ай бұрын
Hasbunallahu waniimal wakeel kaii shugaban Nigeria 😢😢😢 wannan ai cin Amana ne
@Ismail_Lokaci
@Ismail_Lokaci Ай бұрын
Up up up dan bello Allah ubangiji ya kara dubun basira da nasara. A rayuwar ka ya kuma kareka daga mugayen shuwagabannin mu na kasata Nigeria
@NafiuahmadNakowa-wm5pr
@NafiuahmadNakowa-wm5pr Ай бұрын
Ta tabbata tinubu annoba ne ga Nigeria tanason ya karya kowa ya gina kansa wannan ta bayyana tun lokacin daya tabbata cewa ya mallaki matatun Mae shiyasa ba'asan saedawa alhaji aliko Dangote danyan Mae a Nigeria domin kada mu samu sauki,Allah kasa kada tinubu ya mori dukiyar da yake zaluntar al'umar Nigeria Allah ya isah
@yfreetv752
@yfreetv752 Ай бұрын
Allah tonamasu asirinsu yakawomana me maganinsu❤🎉
@Mbu641
@Mbu641 Ай бұрын
Wlh Kai din Gold agaremu ❤🎉
Dalilin da yasa NNPC da damu da farashin Dangote
4:13
Dan Bello
Рет қаралды 7 М.
HAH Chaos in the Bathroom 🚽✨ Smart Tools for the Throne 😜
00:49
123 GO! Kevin
Рет қаралды 10 МЛН
Hanyar Mu Ta Zuwa Belgium Tare da Professor Mansur Isa Yelwa da M.Baban Islam
19:11
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 4,5 М.
Albashin rainin hankali da ake biyan ‘yan majalisa
2:56
Dan Bello
Рет қаралды 37 М.
Ambaliyar Maiduguri ta shafi Najeriya
4:10
Dan Bello
Рет қаралды 26 М.
Nigerian Scammers Extradited To The U.S To Face Justice
11:49
Adeola Fayehun
Рет қаралды 176 М.
Analysts Discuss Dangote Refinery, NNPCL Debt, Crude Importation
31:21
Channels Television
Рет қаралды 37 М.
Is peace possible with Netanyahu in Israel and Hamas in Gaza?
17:17
Channel 4 News
Рет қаралды 172 М.