Dan Allah ku daina fada mana irin wannan 😢zakusa hawan jini yakashemu
@calebgirahfriday8864Ай бұрын
I really agree with the guy who said your content should be done in both English and Hausa because your content is highly enlightening.... People really need your sensitization.
@AdamAAudiusoumnАй бұрын
Dan Bello haske Mai haskaka wajamaa hanya Allah biyaka Dan Bello
@chijiokeani6767Ай бұрын
My brother, keep up the good work! Nigeria is really going through hell in the hands of these monsters of politicians.
@IsahMuhammad-zf7eeАй бұрын
Allah kataimaki Ɗan Bello Allah ya Karen iliman Ameen ya rabbi 😔
@DjamilouSaleАй бұрын
Ya Allah ya kareka dan bello ina yinka ni dan Niger 🇳🇪 amma ina matukar sonka wlh
@kabirusaleh9617Ай бұрын
Ubangiji Allah yayi Maka albarka. Allah ya kare ka Dan bello. Sai Kazo Aminci Radio
@shamsuddeensaleh3935Ай бұрын
Allah ya isa wallahi Dama ni dai ban zabe shi ba saboda na tabbatar bazai yi abin kirki ba
@oumarouSani-pi3txАй бұрын
Dan bello yaro mai fikira da bassira ,don allah tunda azzalumai sun dakile zanga zanga anigeria to don allah a koyar da jama'a zanga zanga a social media cikin lumana ba cin zarrafi domin kunsa media ai 4th power ce kaifinta kamar wuka,gudunta tamkar haske,hukuncinta na kissane, alkalancinta yana karya azzalumai nan take irinsu o o da o o azzaluman shuwagabannin nigeria mugwada mugani don Allah
@muhammadbashiribrahim5403Ай бұрын
Dan Bello I think is high time to start making your contents in English. I understand the reason why you are doing in hausa to educate people in the northern part of Nigeria, is not only people in the northern part that need this information, whole of Nigeria needs to hear it and also the whole world let them hear the truth about our suffering... Allah ya isa ya bi mana hakkin mu
@Nuhana15_FxАй бұрын
Ameen ya HAYYU ya QAYYUMU Bro But Abinda Akema en Arewa ba'ayima en Kudu shiyasa dolene muyakamata mufahimta kuma mufarka
@muhammadbashiribrahim5403Ай бұрын
@@Nuhana15_Fx Duk da haka...I don't wether you have the opportunity of visiting southern part of Nigeria not all of them have what we have here in terms of infrastructure. We are some how have better roads and some other things... the only ones that got what they want may be Lagos , phortercourt and some other big states there... and they are not as educated as you think...but we need more our awareness and this is due to the fact that not everyone of us understands English but even them is because of pigeon English if not we are all the same
@sapaimangutАй бұрын
Na yadda
@rabstechpro4160Ай бұрын
That is true dan bello need to speak in the international language so that other Nigerians we understand what is going on
@smgcom2908Ай бұрын
No!@@rabstechpro4160
@KamalMusa-iv3bwАй бұрын
Allah ya saka maka da gidan aljannah firdausi ❤
@AbdullahiMusa-o5sАй бұрын
I think we need to have interviews with you sir not only one so that we can expose this people very well 😂
@user-ck3lj1kj9zАй бұрын
Muna roqon ALLAH ya kareka daka sharrin shuwagabannin Nigeria ALLAH karyabasu damar kamaka
@yahuzaabdullahi8419Ай бұрын
Na rantse da Allah mutanan Babu Imani a ransu. Yasalam Wai Dama haka Muke da Arziki Gaba da bayaa
@AbuAbdulqayyum-zo2oqАй бұрын
Allah Ya tsare min kai dan Bello nawa
@adetunde6652Ай бұрын
Thanks for your good works, advice and enlightment. Blessings
@muhammadaminuauwalu794Ай бұрын
And at this juncture, Dan Bello it's high time to start this informative comedy series in English for all Nigerians to know the current status quo of the nation ...
@SpiritofTONАй бұрын
Dan Allah ka maimaita wannan maganar da turanci saboda kowa yaji mun gode
@kabiruumar1059Ай бұрын
جزاكم الله خيرا و احسن الجزء
@usmanAuta-zv6gdАй бұрын
Allah Yasaka Dan Bello Wlh Irinku Qasa Keso Ruwa Ajallo Muna Jin Kiranka Wlh Zamu Tashi Hankalin Zalumci Amutu ko Ai Rai
@AbbanahmadSulaimanАй бұрын
Dan bello kafi duk Yan majalisa da sanataci da yawancin gwamnonin Nigeria amfani awannan kasar Dan Allah inason yin whatsApp dakai .jarumi Dan Bello.
@aliyuadam9849Ай бұрын
😢😢😢😢😢 DAN BELLO YAFI MANA WASU MALAMAN JAMI'A DAKE KURIN ILMI AMMA BASA FAYYACE MANA KO MAI. ILMINKA YAYI RANA
@abdullahiamadu3065Ай бұрын
Gwarzon Shekarana #danbello. More talent and wisdom I pray❤❤
@Smart_recoodАй бұрын
Allah kareka da sherrinsu
@SulemanMuhammad-s7vАй бұрын
Gaskiya idan dan nageriya bai farka akwai babbar matsala 😢
@muktarAdam-nk6xwАй бұрын
Toh wai nace mene mafitana Dan belo mene mafita
@firdausjafar5257Ай бұрын
Hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ya kawo mana karshe tinubu da mukarraban shi
@Mr____Engr24Ай бұрын
Amin summer amin sister 😢
@zarukuahmaddshehu6688Ай бұрын
Allah ya kareka Dan Bello ya taimake ya yakara baka ikon taimakon Al ummarka ya sama da Alheri Allah ya isarmuna ga azzaluman shugabannin yakawomuna karshin su
@abubakaribrahim4410Ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi, da wannan bayani
@AbdulrahmanAbubakar-y2iАй бұрын
Slm da fatan kana lpy nidai saidai ence Allah ya Rikamah Dan karika Babban Jahadii ✊✊✊
@RashidahussainiwadaАй бұрын
ALLAH UBANGIJI YA JIKAN IYAYENKA YA ALBARKACI ZURI,ARKA YA KAREKA DAGA SHARRIN MAKIYA YA DAUKAKA KA ADUNIYA DA LAHI YASA KANA CIKIN CETON ANNABI MUHD A ALJAMNA GAJA GA MA AIKI KAFADA DA KAFADA KA ZAUNA BI JAHI SAYYADIS -SADATI
@IbrahimdanalhajiDtАй бұрын
Ameeen 🤲🙏📌
@theSmartTeacher001Ай бұрын
Allahu ya biyaka Dan Bello. A nawa ra'ayin wannan tsohon ya zo ne don ya kara azurta kansa da yan uwansa. Wlh sedai muce Allah ya kwacemu amma Najeriya muna cikin yanayi.
@AbdullahMahammad-f7lАй бұрын
Dan bello gaskiya dacine a Nigeria Amma kaciga fada musu insha za agane
@sulaimankhairan5480Ай бұрын
Hmm 🤔 tunumbu kenan dama ai ya fada kudi yasa yaci zabe ku barshi yaci rabi tunda mu yan nageria bamu da hankali da hangen nesa???
@auwalyahuzasulaimankyauta3228Ай бұрын
Allah ya isar mana
@Asmauibrahim4584Ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi raajiun,ya Allah mun tuba, Allah ka bamu mafita daga gareka , Allah kayi mana maganin wainnan azzzaluman shugabanni,ya hayyu ya qayyuwm,ya qawiyyu ya azeez,dan bello Allaah ya saka maka da mafificin alkhairy ,allah ya tsare ka ,allah yasa al umarmu ta fahimci wannan sako yadda ya kamata.
@InuwaIshaq-l9jАй бұрын
Masha Allah Dan belo Allah yakara lfy
@babangidaabdullahi9371Ай бұрын
Kai jama.a wannan matsalar mgn bazatayi maganin taba muyi addu,a a farko sannan mu yan arewa mutashi tsaye babu inda aikin nan yashafi arewa kuma mune muka bashi kuri,a wlh bamusan kanmu ba yan arewa😢😢😢😢😢
@haseenamuaz4976Ай бұрын
Allah ka kawo karshen azzallimai🙏🙏
@KINGHAIDARAMAZAАй бұрын
Allah yakaramaka lafiya da ilimi akan update dinda kake kawomana
@yahayahayatou79Ай бұрын
Gaskiya dan Bello kei ne ruhin wannan zanga-zanga ❤❤❤
@KabiruIBRAHIM-wr3krАй бұрын
Kai da sake,I Dan mutuwar wan alferiine Allah ya sa takasance.
@ShehuDambamАй бұрын
U seriously need to start your content in English, all Nigerians need to follow u
@fatimaabdullahi4782Ай бұрын
Allah ya kareka a duk indakake afadin duniya dan bello Allah ka yimana maganin azzalumai Ameen
@ummusahal-hx8diАй бұрын
Habasbunnallah wa ni'imal wakeel Allah mungode maka da kayi wuta kayi aljannah kuma kake hisabi dan haka kowa ya damu da laifin sa duk dai daren dadewa dolle sai an tafi kuma duk abinda ka tara a duniya idan aka tsomaka a wuta aka sake fido ka aka tambayeka shin ka taba jin dadi a duniya cewa zakayi baka ma san sunan dadin ba Allah kayi mana kyaukyawan karshe
@alajumarАй бұрын
Gaskiya ne Bello tnx ❤
@oumarouSani-pi3txАй бұрын
Dan Bello babu irika a nigeria, Amma Kash!!! Matsalar abun shine indai talakan Nigeria zabe na zuwa 2027 indarai to kamar tulumbu ya zarce angama ,kudi kudi kudi kejuya talakawan nigeria su Saida yanci a arhar banza wa rubabbun azzaluman shuwagabanni a nigeria Allah dei yakaimu 2027 a rubuta a ajiye insha allahu to kamar tulumbu ya zarce, Allah ubangiji ya nuna mana zakusha mamaki, talakawan zasumanta
@mahmudshuaibu3264Ай бұрын
Wlh Oga ko a haka kabar jama'a vidiyon da kayi akan Tinibu rifainari ya biya, Dan sako ya isa har inda baka zato Allah ya saka muna godiya limamin canji
@usmanbabanmaryam5412Ай бұрын
Wayyo talaka inalillahi wa inna ilaihim rajiun 😢
@AbdullaZageАй бұрын
Lokaci yayi fah kowa zai waye
@BelloKawu-x5yАй бұрын
Allah tsareka dan Bello
@bellobaladarhela9491Ай бұрын
Wish u Allah's Khair and protection
@mufaishq7633Ай бұрын
Dan Bello Ina kaunarka don Allah. Allah ya tsare mana Kai daga sharrin masu sharri.
@natybae9965Ай бұрын
Allah ya saka mana da wannan zalincin shuwa gabannin.kai km Allah ya kara kareka
@welcomeramadan3111Ай бұрын
Allah ya ISA bamuyafeba
@RabiahAbubakar-u4mАй бұрын
Cin dukiyar Al ummah
@sulaimanalhassanadamu6858Ай бұрын
Gaskiya dole ace mutane sukara hakuri kafin ajuyo kansu domin bukatunsu sunyi yawa babu wnn da wnn ruwa, wuta, lafiya,ilimi, tituna,balle uwa uba tsaro. To talakan Nigeria ai Allah ne yakesonshi bawanina Nidai nace hakkina Allah ya isa.
@husainimbello9193Ай бұрын
To Allah we belong and to him we shall return wlh there's the day of judgement
@SalehahmedYakubu-lj5mm9 күн бұрын
Ameen ya Allah
@muhammadaminuauwalu794Ай бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Dan Bello. Allah ya tsare mana kai ya Qara maka kwarin gwiwa
@mukhtarumar1228Ай бұрын
allah yakara maka basira
@khalifaaminu2229Ай бұрын
Wato Tunubu zai ramawa southerners abinda Bahaushe (Abacha) yayiwa yan Nigeria lokacin yana mulkin Soldier
@ibrahimabdulsalm5539Ай бұрын
Ikon Allah, ya Allah kakawo mana mafita.
@JafarFimaАй бұрын
@bellogaladanchi Ya kamata ka samu 2nd channel na turanci ka bada labari irin wannan da kakeyi sbd yan kudu suma su amfana. You can have two channels. One in Hausa nd one in English to educate the whole Nigerians.
@M1j3-m055Ай бұрын
Dan Bello, I really appreciate the way you enlighten us about how the leaders squander the country's money
@hayatuhashimibrahimАй бұрын
Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun. Ya Allah ka kawomana mafita alfarmar annabi muhammadu s.a.w da alqur'ani amin
@ibrahimabdulsalm5539Ай бұрын
Allah yamaka albarka yakareka
@aboumaharadjimammaneabouma5249Ай бұрын
Na sahura mai dala dala dayanin ka dala dala ❤🇳🇪♥️🇳🇬 Allah ya tsare mana ire-iren ku a kasashen mu na Afrika
@ahmadahamidmodibbojailani8166Ай бұрын
Allah Ubangiji Ya yi mana maganinsu.
@shapiudalhat7408Ай бұрын
Ya Allah ka rusa azzaluman Nigeria duk girmansu
@sunnah_media_tvАй бұрын
Allah yashirye shi our present
@user-cz7in6rz6qАй бұрын
Kana burgeni Dan bello Allah ya Kareana Kai ,don kana wayar mana da kai😢
@abdullahimustapha4122Ай бұрын
Allah ya kareka
@sadiyaabubakar4698Ай бұрын
Ni kam banga wanda yace yanason dan bello a matsayin dan takarar shugaban kasa ba irinsu dn bello ya kamata muyiwa tallafi irin wanda akaiwa baba buhari ya hau mulki ko ba ko sisinsa ya kamata kasa ta mallaki irinshi a matsayin shugugaba
@IsahMuhammad-zf7eeАй бұрын
InnLillaha wainna ilaihi rajiun 😔
@anasmuhammadbawa4847Ай бұрын
Dan bello Allah ya biya ka
@bellobaladarhela9491Ай бұрын
Da zaa samu Yan Nigeria masu kishin kasa kamar Dan Bello da Dan Arewa tini yasan micece siyasa, yasan yancin kansa, ba aduaki kudi abashi ba lokacin siyasa yaga kamar gabanza ya same su. I wish I have some talent that align with u goal to support u no matter what. But we are always in comment section wishing you all the best, and also in our prayers.
@bakirubello3358Ай бұрын
Ja ya fado Ja yado ke.Allah ya saka ma Ka da Alherinsa
@AmeershehuadiliАй бұрын
Allah ya kawo sauki
@AdawiyyaMuhamud-my2ukАй бұрын
munagodiya sosai dawan nan tonan silili dakakeyiwa azzaluman shuwagannin nigeria Allah yakareka daga dukkan sharri da abinqi
@HamzaIbrahimDanwakiliАй бұрын
Allah ya tsare danbello ❤ . Ai mungane waye tinunbu. Allah ya tsige shi da duk masu lalata mana rayuwa amin
@abubakarmuhammed4737Ай бұрын
Tinubun ne barawo 😢😢😢 azzalumi😢😢😢
@SadiyaMohdGidadoАй бұрын
Dan Bello muna godiya irinku mukeso a siyasa mata ba Wanda kayinsu ya daena aiki ba
@MuhammadUmar-sn8snАй бұрын
Dan bello irinka muka rasa tun farkon shigar mu matsala a Nigeria.
@umaradam7150Ай бұрын
Gaskiya anacutan talaka a nice Nigeria Allah kamana maganinsu 😢😢😢
@abubakarumaraliyu780Ай бұрын
Muna godiya Allah ya saka da Alkairi good luck ❤❤❤❤❤
@rufaisanusi-fx9fyАй бұрын
Munji dadi sosai Allah yakara kareka gaduk MASUNEMANKA da sharri
@WebNebzАй бұрын
Allah ya kauta mukam mumbanu
@RabiuJafar-k2wАй бұрын
Allah ya isa tsakanina dakai tinubu
@Usuman-m7nАй бұрын
Dan Bello Allah yakara kare gabanka dabayanka aduk in dakake ameen summa ameen muna godiya Allah yakara basira
@GamboyahayaHamzaАй бұрын
ALLAH YAKAWO SAUKI A RAYUWARMU YA ALLAH YAKAWO MANA DAUKI
@jamiluadam216Ай бұрын
Allah ya kare mana legend Dan Bello
@AMINUAZАй бұрын
Allah ya isa
@fahadahmad6590Ай бұрын
Mudae Allah yakawomuna sauki a wannan kasar tamu 🙏
@hamzaabdulmumin248Ай бұрын
Allah ya kare ka daga sharrin su! Kuma Allah ya kara daukaka...
@asmcommunicationcentre3332Ай бұрын
Hasbunallahu waniimal wakeel kaii shugaban Nigeria 😢😢😢 wannan ai cin Amana ne
@Ismail_LokaciАй бұрын
Up up up dan bello Allah ubangiji ya kara dubun basira da nasara. A rayuwar ka ya kuma kareka daga mugayen shuwagabannin mu na kasata Nigeria
@NafiuahmadNakowa-wm5prАй бұрын
Ta tabbata tinubu annoba ne ga Nigeria tanason ya karya kowa ya gina kansa wannan ta bayyana tun lokacin daya tabbata cewa ya mallaki matatun Mae shiyasa ba'asan saedawa alhaji aliko Dangote danyan Mae a Nigeria domin kada mu samu sauki,Allah kasa kada tinubu ya mori dukiyar da yake zaluntar al'umar Nigeria Allah ya isah