Subahanallah wallahi wannan gaskiya ne gaskiya ne ya Allah❤ muna qara rokwanka Allah❤ ka qara mana qarfin imana ka jadda da imanin namu ka tsaremana Allah LA ILAHA,ILLALLAH MUHAMMADU🏰💚 RASULILLAH SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM SUBAHANALLAH
@garbafadlu2699Ай бұрын
Inna lillahi wa Inna lillahi rajihun. Ina shugaban tauheed aiki yazo ataimakawa addini Allah adawo kauye akwai aiki
@abdullahimohammad9513Ай бұрын
Jazaka-Allah Khairan Sheikh Abu-Aisha. Ko dun wannan ya kamata malaman mu su gyara salon da'awar su. Malamai sun koma sai raddi na banza da wofi a mimbarai. Akwai malaman mu wallahi karantarwar su bai kawo ma musulunchi komai ba sai cuttar da musulunchi. Akwai irin su maikwano, baffah hotoro da ireiren su masu raayin irin na su. Allah Ya kyauta.
@SmilingFoliage-lk5wsАй бұрын
Ku sai raddi, mukabala da tsinewa batattu, maimakon rokon Allah ya shirya batattu. We muslims are our own propblem. God lift Islam and muslims.
@Usman4life88Ай бұрын
Allah ya kyauta 😢
@user-ez8ki5xp6bАй бұрын
Gwamnonin arewa musulmai da yan majalisu da sanate da attajirai laifinsune
@OBO.002Ай бұрын
Sosai fa ba kadan ba wllhy nigeria muna cikin wani hali fa hmm
@murtalajibrin2840Ай бұрын
Allah ya kyauta
@sulaimankhairan5480Ай бұрын
Dan Allah, yanzu yan uwa musulmai baza mu taima kawa addinin muslunci ba me nene an fanin mu idan bamu tai maki daddinin muslunci ba
@abuaishaalfurqanАй бұрын
mutanenmu sai Allah.!
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Allah ya karemu daga sharrinsu Shaidan yana temakon masu aiki zuwa wuta, amma baya temakon mutanan da suke aikin Aljannah dan haka suke da hadin kan daba ze musu amfaniba ranar gobe Qiyama.
@NassirAli-dc1stАй бұрын
Gaskiya ne malam ❤
@Abdul_Wagini_tvАй бұрын
Inna lillahi wa inna ilaihi raji un
@sanusiaaliyu-qx9myАй бұрын
❤❤❤
@hapsatsali8739Ай бұрын
malam kabiru da bala kuji tsoron Allah in kunbudi baki siyasa munshiga ga alki baruwanku Allah yasa soja sukarbi mulkin muga yazakuyi kunaji kunagani suke bata komai na musulunci ko ajikinku baruwanku sunata kafirta musulmi baruwanku sun dau salon hada fada tsakanin musulmi hausawa da fulani kowa yasani don cika nurinsu sukayi baruwanku suna hakane suga sun karbe arewa meruwansu hausawan in kuka tashi zamubiku masu iyayarwa inbasu kawoba wlh zamusasu gaba ku zubar dasiyasa
@MusaRafagidaАй бұрын
Aslm❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉
@OBO.002Ай бұрын
Wannan magana haka take… malamai kufito siyasa fah akwai matsala a kasa wllhy sai kun fito fah ataimaki al’umma in ba haka ba wlllhy kwai babban matsala atohm🙌💔
@user-zg7go7wh9kАй бұрын
Wlh wlh mufarka mal yafadi gaskiya kum duk hudubar mal nafin jindadin wannan Allah ya saka da alhairi
@hapsatsali8739Ай бұрын
cizo Naji.kana Magana Kan kungiyar siyasa gaaiki Allah kutsaya kan wayar da kan musumi Hada kai da malaMai wayarwa musulmai kai kirista su suke tafaman Hada mu fada Idan Muna fada fulani da Hausa Suna Gina Kansudamu Wani Siti gaba asiyasa arewa a hannunsu musulmai dị Zama kalilan in muka sake Zaku game kurenmu lokaci yakure
@user-hh9ih4pq9sАй бұрын
ALBANI YA JAMA GAYI MALAN
@fatimamuhammad7967Ай бұрын
Baku kun tsaya raddi d zagin juna d kafirtasuba Allah yasa mudace duniya d lahira
@saniasanisaniasani6863Ай бұрын
Kana daya daga cikin matsalar DA take cutar da addinin mu malam gadon kaya kullum kuna fadan izala da dariqa Ina zamu Samu cigaba a addini
@user-gd4vh7rj9lАй бұрын
Atoh b antsaya kai iyayen annabi wuta b aitayi dai
@abuaishaalfurqanАй бұрын
Wallahi kuwa dai
@user-gd4vh7rj9lАй бұрын
gashinan gwamnanku y basu mukami y bawa pastor special adviser wanda idan a garinsu ne mun isa a bawa mallami addini mukami
@abuaishaalfurqanАй бұрын
😢
@SmilingFoliage-lk5wsАй бұрын
Ai kunfisu kudi, amma gunyi busy da zagezage da tsinewa wa juna, har da kafurta junanku, maimakon ku rokawa batattunku shiriya.
@hapsatsali8739Ай бұрын
malaMai kutashi Daga barci wallahi yanzu yaki na musamman sukeyi Kuma Suna samun nasara Marasa musulmin ga Aikin Allah bawai kungiyar siyasa zakuyi ba Kuma suka juya suke Hada mu musulmin tafa Hausawa da Fulani Muna tafada Suna tarusa musulunci mudawo hankalinmu muhada kai muyakesu mu Tallakan muyita kokari kowa Zaije gaban Allah me zamu fafdawa Allah
@abuaishaalfurqanАй бұрын
Ga wani yakin ma, yanzu wannan videon ya haysa awa daya befi mutum. dari biyar suka kalla ba inda ace akaj yan film nayi pistda yanzu sama da nutum dubu biyar sun bude. kaga wannan ma. wata masifarce.
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Gyaran nan yana kanmu duk mutane, tunda mu ma Khalifofin Allah ne a doron qasa ba aikin Mallamai ba ne kadai ba harda damu, ka isar da sako sakon Allah koda Ayah daya ka sani. Allah ya karemu daga sharrin kafirai
@Saleh-005Ай бұрын
Gaskya Nijeriya ku tashi zaye to a Bauchi ma wai zarin wa'azi wa malamai akin banza
@HashiruLabaranАй бұрын
Babu wanda ya shagaltar daki kune kuka shagaltar da kanku
@UmmiAhmad-is7yoАй бұрын
Innalilahi wainailai rajun
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qoАй бұрын
Kuna ta fadan akida dai mlm
@YauOilАй бұрын
Kufulani ba jikukin Dan ta ada danfudiwu
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qoАй бұрын
Kun tsaya mgnr yan TikTok
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Ai shima gyara ne, gyara kuma yana kanmu duk mutane, tunda mu Khalifofin Allah ne a doron qasa ba aikin Mallamai ba ne kadai fadakarwa
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qoАй бұрын
Ku se zagin juna izala da darika da shi'a
@MamanHumaira-xk6syАй бұрын
To ai malam duk laifinkune kunki ku hada kanku da kuma sanzuciya
@abbakhuwa2723Ай бұрын
Baku da aiki sai kafirta Musulmi da karya kuma
@abuaishaalfurqanАй бұрын
ba wai bamu da aiki sai haka ba, kace duka musulmi sun baci da aibanta juna sun manta da babban kakubalen. kiristoci dake gabansu
@user-kq9og4eh8oАй бұрын
Baku kuntsaya zagin junaba
@SmilingFoliage-lk5wsАй бұрын
Wallahi
@abdullahimohammad9513Ай бұрын
Wannan gaskiya ne danuwa.
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Amma fadakarwa ba aikin Mallamai kadai bane, harda damu sauran mutane, tunda mu Khalifofin Allah ne a doron qasa. Ka isar da sakon Allah koda Ayah daya ka sani. Allah ya kare mana imaninmu har zuwa qarshen rayuwarmu Amin