Allah ya kawowa jamaar Kano alheri Duk wanda Kotu ta ayyana cewa shine Sarki ya kamata Jamaar Kano su je su rungumi jaddada su yi Mubaya a
@WEMEngineering5066 күн бұрын
Masha Allah Allah ya karawa Sarki Aminu Ado lapia da nisan kwana
@balarabacikaji92596 күн бұрын
Allah kasa shine alkhairi ga mutanen Kano ya qara ma sarki lafiya
@WEMEngineering5066 күн бұрын
Wallahi banga inda ake haukan siyasa da san kai da wulakanta mutane, kamar Kano, Allah ya kare makiya Kano
@kmuhd94736 күн бұрын
Masha Allah
@sanijamilu32366 күн бұрын
Kummanta abinda akayiwa sarki sanusi
@nuraaminu23316 күн бұрын
Kai ne mara kishi ba Aminu ba sarki sunusi bisa muryar da muka ji sayan ma sarautar ya yi a wajen abba da kwankwaso Allah ya tona musu asiri
@aliyuadam98495 күн бұрын
AMINU ADO NAMU
@fatimamuhammad79676 күн бұрын
Allah yazabamana mafi alkairi shine abun fata basan ranmuba
@user-fn3yk3uj2k6 күн бұрын
السلام عليكم ورحمه الله وبركاته لو سمحت انت فلاته
@NigeriaMdarle-bq5dp6 күн бұрын
Sarauta kano ta Aminu ce
@usamadanlami69146 күн бұрын
Alhmdll thanks❤❤❤❤❤
@zynarbmustapher65886 күн бұрын
Slm, Ka rubuta miliyan Daya Kuma kace miliyan goma wanne ne daidai Dan Allah.
@SalisouSaken6 күн бұрын
❤❤❤
@baakaali11886 күн бұрын
First
@nuraaminu23316 күн бұрын
Naja wannan raayinki ne ba na mutanan kano ba
@mukhtarumar12286 күн бұрын
alheri dai alheri dai
@user-fn3yk3uj2k6 күн бұрын
السلام عليكم ورحمه الله وبركاته لو سمحت انا ابي اسالك انت فلاته
@garbalawal3644 күн бұрын
Ko de wadanan mutanan bakwa san gaskiya,wai kuna ina lokacin da aka kuri sanusi,amma kuna nan kuna ta shirme.ana ta kashe talakawa amma kunyi gum da baki.
@ismailhashim66376 күн бұрын
Sheikh Abu A'isha ke nan. Sai zumuɗi a ke a yaɗa labari tsabagen karkata ɓangaren tsohon Sarki Aminu Ado. Ni har yanzu abin da ban ji ba shi ne shin tuɓaɓɓen Sarkin na shirin warewa kuwa?
@ibrahimusman80936 күн бұрын
Wlh wanan mlm kamar shaidani yake, kuma kamar yana adawa, yake kwonkwasso.
@user-dm2sd8py6b6 күн бұрын
Dan adawa ne shi
@zynarbmustapher65886 күн бұрын
Shi kwankwason waye shi dabaza ai adawa dashi ba akayi da wasu.
@user-fn3yk3uj2k6 күн бұрын
انت كل يوم كانوا سركن كانو انت فلاته بس نبي نعرف
@user-fn3yk3uj2k6 күн бұрын
انت كل يوم كانوا سركن كانو
@NafiuahmadNakowa-wm5pr6 күн бұрын
Malam abu Aisha Allah yasa ka iya kawo rahoto akan wannan shari,ar domin aminu bye bye