A gaskiya abunda ya jawo damuwa da jama ar Nigeria ke ciki shine za a duba. Zaka kashe maciji baka sare kansa bane saide Allah kiyaye. Amma talakan Nigeria. Ya Kai makura tura ta Kai bango
@Zak8905 күн бұрын
Don Allah meyasa baku kan free to air a yanzu
@AbdulahiMusa-w2g6 күн бұрын
Slm memagana naku ina maku fatan nasara
@sul24787 күн бұрын
Wai wane yace muna bu katar gwamnati na raba mana kudi dan a ringa dauke idon mu daga ta’asar da suke mana ko?mu a rabamu da rashin zaman lafia a gyara mana hanyoyi da asibitocin mu da makarantaun mu a barmu muyii noma ga ruwa ALLAH yana saukar mana da shi ko,muna yanzu mun gane aibun siyasa wallahi ko wane kidahumi sai ya taso yace shima wani ne, wallahi gara mulkin soja sau dubu millayan,
@sul24787 күн бұрын
A a fa Baba Umar pls bari matashin lauyan nan ya fada masu gaskia, mu ba mabarata bane
@saifullahaminugaladima53936 күн бұрын
Wai Ina mungadi ne kwana 2 da malam zahraden gasky ni nafi kallon wanan Shirin idan suna Nan
@GaddafiSaadu-ht8eo7 күн бұрын
Agaskiya wannan shawara ta barrister itace gaskiya in gaskiyar ake bukata adubi matasalolin da suka jefa talaka wahala amagancesu kamar dawo da tallafin Mai da magance matsalar tsaro da sauke farashin dala su za a yi basawo abinci a sayar ba
@sul24787 күн бұрын
Daga ina za a siyo abincin? Su bar kudin su su kara su siya jiragen su su gyara gidajen su I dan sun mutu a rufe su da dukkan abinda suka tara,
@sul24787 күн бұрын
Muna maku fatan Alkhayri muna alfari daku, wannan kudin na menene?50,000 sau 3 wallahi ba ita mu mutanen Arewa ke bukata ba watau za a tabbatar mana da lalle mu mabarata ne ko?wallahi wallahi wallahi na ranste wannan kudin kamar trader money zasu koma yaran su ne yan bangar su masu goya masu baya ne za a baiwa,