Allahummansurna alaa man zalamana wansur na alaa man a'adana ameen ya hayyu ya qayyum🙏
@mahamadoulawan612 ай бұрын
Ameen ya rabi ya rabi ya rabi
@PrincessFeenarh-xb4tv2 ай бұрын
Amin ya hayyu ya qayyum 🤲
@JafaraliyuJafaraliyu2 ай бұрын
Amin
@KsjjsJddjdj2 ай бұрын
Allahu akbar ❤❤❤❤
@tasiuyusuftamburawa26552 ай бұрын
Ameeeen ya Allah
@Kwame9662 ай бұрын
Ameen ya rabbi
@hadizamuhammed48182 ай бұрын
Ameen ya Hayyu ya Qayyum
@adamumusa78132 ай бұрын
Mafi yawan shugabannin Nigeria banbancinsu da Firauna dan kadanne.Allah Ya isa.
@IbrahimMusaIbrahim-gg6pm2 ай бұрын
Masha allah
@janaidumuhammad31672 ай бұрын
Ashaka jazakumullah❤
@SunusiMrd2 ай бұрын
Allah ya'kwatar mana haqqinmu daga Shuwa gabanni najeriya
@MamoudaharounaTajinono2 ай бұрын
Yan Nigeria Allah Ya chirya mouku chigabani Ku da baki Daya idan masuchiryuwane
@Shehutanko-s7i2 ай бұрын
Amii
@amadouwassila35612 ай бұрын
Duk laifi na kan sojin Nigeria. Jama,ar Nigeria sunce kufito kudaiki mulki kune ki sai Allah ya tambayeku a kan Al ummarku.
@Isaayouba2 ай бұрын
🤲🤲🤲🤲🤲
@BalkisuAminu-x5h2 ай бұрын
Allah kana ganin halin damuke ciki a Nigeria, Allah ka isar mana
@adamumusa78132 ай бұрын
Miyagun malamai sun daurewa azzaluman shugabanni gindi saboda haka basujin tausayi talakawa. Suda Allah. 14:02
@BalkisuAminu-x5h2 ай бұрын
Alhmdllh, Alhmdllh, Alhmdllh
@hauwahassanmurtala16442 ай бұрын
Karku damu Allah baya bacci,kuma yace mu rokeshi zai bamu so kuma mun rokeshi nayi imani yanaji kuma yana gani
@umarmuhammedinoma64022 ай бұрын
Allhuma ameen😢
@IsmaelIlella2 ай бұрын
Voilà c'est ça qui est bon
@aliyuisa93672 ай бұрын
Ameen ya hayyu ya qayyum
@saniabdullahibatsari88882 ай бұрын
Mu wata addu'ar da zamuyima wadannan showa gabanni saimucee Allah ya nomaimu hakinmu tsakaninmu dasu domin su san abinda arewacin najeriya take ciki
@signor79932 ай бұрын
Wannan malamin soja ne fah, irinsu ne ake nufi da malamai magada annabawa wadanda ba wanda suke tsoro imba Allah ba. Amma duk malamin dake kariyar gwamnati duk da halin da ake ciki Nigeria Ko ubanka ne ba magajin Annabi bane magajin shedan ne.
@AdawiyyaMuhamud-my2uk2 ай бұрын
daga fir'auna sai tunubu da mukarrabansa ya hayyu ya qayyum yayi mana maganin su da gaggawa dan Alfarman Masoyin sa Annabi Muhammad S.A.W.
@umarharande33632 ай бұрын
Ameen yaa ALLAH🤲😥
@ZainabMuhammed-y3c2 ай бұрын
Ameen ya Allah. Wlh bazamu taba yafema azzaluman shuwagabanninmuba😢😢
@baffaShuaibu-et6jt2 ай бұрын
Allah yakawomanamafita😂
@janaidumuhammad31672 ай бұрын
Shekaranjiya ma yandiga sun kai muna hari in ISA local government sokoto state
@Dandareshehu2 ай бұрын
Da kyau ya yi dadai
@Kwame9662 ай бұрын
Duk dan siyasar dake cutar mu yake cin kudinmu Allah ya kamashi cikin sauri yamana changi da alheri,
@LauwaliAbubakar-v3y2 ай бұрын
Wanan sharin buharine duk wannan yunwar da ane ciki buhari ya qirqirata