yanzu yanzu sheikh Abduljabbar yasaki zazzafan video yayi Martani ga malamai da gwamnati akan sun...

  Рет қаралды 61,772

Hausawa top tv

Hausawa top tv

3 жыл бұрын

Hausawa top tv
Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa
/ @hausawatoptv
#hausawatoptv #hausawatv #hausa

Пікірлер: 48
@ahmedalemswenmusah6495
@ahmedalemswenmusah6495 3 жыл бұрын
Masiyata so nawa akey neamanka azam dakai kanaa gudu
@zakariyamohammed8365
@zakariyamohammed8365 3 жыл бұрын
Humm ubangiji Allah ya shiryeshi Amma yayi kuskure metarin yasa be Chanchanci akirashi da malam ba
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@rabium251muhammad5
@rabium251muhammad5 3 жыл бұрын
Dan shi and Allah yakara keep mama karshenku
@aminaisa9636
@aminaisa9636 3 жыл бұрын
Hmmm Allah yakyauta wannan akaishi asibitin kwakwalwa
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas kuwa Amina
@zaharaddiniumar600
@zaharaddiniumar600 3 жыл бұрын
Gaskiya yakamata yanjaridu kudinga sanin abinda zakufada kunce yana kalama batanci akan shugaba annabi Muhammad yakamata kugyara abinda kukace
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
To
@mansirabdullahi566
@mansirabdullahi566 3 жыл бұрын
Allah yabarmu da imanin mu
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@abdullahiabubakar9764
@abdullahiabubakar9764 3 жыл бұрын
Yayideide
@umarsuleimanzahradeen6214
@umarsuleimanzahradeen6214 3 жыл бұрын
Allah ya shiryeshi' inmaishiryiwane
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@nusaibamusaismail9882
@nusaibamusaismail9882 3 жыл бұрын
Allah yanatare d mai gaskiya,aduk inda yake,
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas
@fatimaahmed3625
@fatimaahmed3625 3 жыл бұрын
Allah ya shiryar dashi
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen fatima
@nassabdoul2888
@nassabdoul2888 3 жыл бұрын
Allah ya shirya
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@hajarabdullah9419
@hajarabdullah9419 3 жыл бұрын
Duk wanda yaci mutun ci annabi inna lillahi wa inna ilaihirraju n
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
😭😭😭
@abbamuhammad2350
@abbamuhammad2350 3 жыл бұрын
Jahili dakiki insha Allah tin a duniya zaka fara ganin baki da masifa
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas
@muhammadadamkasoki1783
@muhammadadamkasoki1783 3 жыл бұрын
Allah yasheryeshi
@mamanhallonsaudiaarabia9599
@mamanhallonsaudiaarabia9599 3 жыл бұрын
Hmmm way a,zauna ayi mgn bayan idan an,neme shi azauna ďin shine baya zuwa wajen zaman sau,nawa ake shirya zaman saiya qi zuwa wajen 🙄🙄
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Wallahi kuwa
@husseinshuaibu9253
@husseinshuaibu9253 3 жыл бұрын
Allah mun gode maka. Ganduje Allah ya tsunduma ka a Aljannah. Allah ya yafe maka kurakurenka.
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@sulemanadamumsheliasubwang257
@sulemanadamumsheliasubwang257 Жыл бұрын
AMEEN YAA HAYYU YAA KAYYUM
@mamanhallonsaudiaarabia9599
@mamanhallonsaudiaarabia9599 3 жыл бұрын
Baqin albishir kuma dayake cewa akanshi zata qare
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas kuwa maman hallon
@safiyasaif7261
@safiyasaif7261 3 жыл бұрын
Wanan mutumin tabbas dan Tramadol ne
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ko
@musasaad5681
@musasaad5681 3 жыл бұрын
Ku Hausawa Top TV Alqalanci Akabaku? Dahar kukecewa Abinda Gwamnatin Jihar Kano Tayi Kan Sheik Abduljabbar Tayi Daidai? Ku ba Adilai bane. Fasiqan banza!!!
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
@musa Ashe kenan kana sahun wadanda sukeson irin karatuttukan dayake na raddi kullum. Karatunsa fa a sukar wasu yake
@hussainiadamu4389
@hussainiadamu4389 3 жыл бұрын
Agaskiya TOP TV bakuma Mal. Adakciba, ai gaskiyane, yakamata ku zama masu adalci. Yakamata ku saurari karatunsa tsakani da Allah sannan ku yanke hukunci. Idan kuka saurara zaku tabbatar da cewa yanke maganarsa ( Wahabiyawa Izala Salafiya & co suke) Dan amasa sharri. Kuji tsoron Allah. Malaminnan a littafin Bukhari da Muslim etc yake karanto batanci ga Annabi da wassu malamai suka ce ya inganta. Shikuma yake korewa, da dalilansa da Reff. Saboda Mai sauraro yaje ya duba Dan ya tabbatar. WALLAHI KUJI TSORON ALLAH. GA TAMBAYA- 1. Kun yadda iyayen Annabi 'yan wutane ? 2. Kun yadda Annabi Yana fitsari a tsaye ? 3. Kun yadda, Annabi Yana kama hannun matar daba tasa ba ? 4. Kun yadda cewar Annabi yana shiga gidan matar daba tasaba, ba kuma muharramansaba ? Harma ya zanna akan cinyarta ta rika cire masa KWARKWATA ? 5. Kun yadda cewar Annabi yana zaga matayensa guda tara a sa'a daya, ? Kuma yayi wanka daya ? Wadannan dik a littatafan Bukhari Muslim ko a wassu litttatafai na Wahabiyawa suke, kuma sunce ingantattu ne. Dan haka kudena saurin yanke hukunci ba tare da kunyi bincikeba. MEYE LAIFIN MAL. ABDULJABBAR, DAN YACE WADANAN HADISAI KARYA AKAIWA ANNABI, KUMA CIN MUTUNCIN ANNABI NE ? DAN ALLAH KU GYARA KALAMANKU. Yanzukam ai ta faru ta kare a shirye Mal, yake azo ayi mukabala, Dan agane gaskiya. Mukuma sai muci gaba da subscribing dakuma danna muku Like.
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Allah yasa mudace
@idiousseini3566
@idiousseini3566 3 жыл бұрын
Allah yana tare dalaï.idan an hanaka karatu to acireka cikin zukatammu mana.munbika domin laine gaskiya mai dadin kamu..
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas
@safiyasaif7261
@safiyasaif7261 3 жыл бұрын
Mu dai bama tare dashi !!!
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Tabbas
@yusufbuhari6229
@yusufbuhari6229 3 жыл бұрын
Allah karabamu da jahilai kuma kamuna maganinsu.
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Ameeen
@yusufbuhari6229
@yusufbuhari6229 3 жыл бұрын
Sam magan ganunda yakeyi babu gaskiya a cikinsu saboda tsaran a hadu dashi yake don annemi hakan amma yakasa, abun kunya yarubuta littafi anyimasa tanbayoyi aciki amma wai abashi lokaci don ya tabbatar, ni ina shakka wai shi ya rubuta littafin kokuwa rubuto masa akayi?.
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Shine mana
@mamanhallonsaudiaarabia9599
@mamanhallonsaudiaarabia9599 3 жыл бұрын
Ay say ya fara rubutun
@hussainiadamu4389
@hussainiadamu4389 3 жыл бұрын
Agaskiya TOP TV bakuma Mal. Adakciba, ai gaskiyane, yakamata ku zama masu adalci. Yakamata ku saurari karatunsa tsakani da Allah sannan ku yanke hukunci. Idan kuka saurara zaku tabbatar da cewa yanke maganarsa ( Wahabiyawa Izala Salafiya & co suke) Dan amasa sharri. Kuji tsoron Allah. Malaminnan a littafin Bukhari da Muslim etc yake karanto batanci ga Annabi da wassu malamai suka ce ya inganta. Shikuma yake korewa, da dalilansa da Reff. Saboda Mai sauraro yaje ya duba Dan ya tabbatar. WALLAHI KUJI TSORON ALLAH. GA TAMBAYA- 1. Kun yadda iyayen Annabi 'yan wutane ? 2. Kun yadda Annabi Yana fitsari a tsaye ? 3. Kun yadda, Annabi Yana kama hannun matar daba tasa ba ? 4. Kun yadda cewar Annabi yana shiga gidan matar daba tasaba, ba kuma muharramansaba ? Harma ya zanna akan cinyarta ta rika cire masa KWARKWATA ? 5. Kun yadda cewar Annabi yana zaga matayensa guda tara a sa'a daya, ? Kuma yayi wanka daya ? Wadannan dik a littatafan Bukhari Muslim ko a wassu litttatafai na Wahabiyawa suke, kuma sunce ingantattu ne. Dan haka kudena saurin yanke hukunci ba tare da kunyi bincikeba. MEYE LAIFIN MAL. ABDULJABBAR, DAN YACE WADANAN HADISAI KARYA AKAIWA ANNABI, KUMA CIN MUTUNCIN ANNABI NE ? DAN ALLAH KU GYARA KALAMANKU. Yanzukam ai ta faru ta kare a shirye Mal, yake azo ayi mukabala, Dan agane gaskiya. Mukuma sai muci gaba da subscribing dakuma danna muku Like.
@hausawatoptv
@hausawatoptv 3 жыл бұрын
Allah ya kyauta
Smart Sigma Kid #funny #sigma #comedy
00:19
CRAZY GREAPA
Рет қаралды 24 МЛН
The joker's house has been invaded by a pseudo-human#joker #shorts
00:39
Untitled Joker
Рет қаралды 13 МЛН
Дибала против вратаря Легенды
00:33
Mr. Oleynik
Рет қаралды 3,9 МЛН
Niger🇳🇪 Asiri ya Tonu  27/06/2024 👂👈🤔
13:40
Hausawa top tv
Рет қаралды 17 М.
SHEIKH ABDULJABBAR KABARA 08038880570
9:42
SFG AREWA TV
Рет қаралды 36 М.
CIGABA DA WARWARAR JAHILCIN ASADUSSUNA KASHI NA BIYU DAGA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA
1:05:34
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 25 М.
Smart Sigma Kid #funny #sigma #comedy
00:19
CRAZY GREAPA
Рет қаралды 24 МЛН