Alllah yazaba mana mafi alkhairi.wannan mutumin ba mahaukaci bane rashin galihune inyasamu aka tallaba masa zai gyagije. Alllah yarabamu da tsaka mai wuya. Alllah yamana karshe maikwau. Mungode Jzk khairan.
@gaskiyatafikwabo35312 жыл бұрын
Amin
@abdurrahmanusmanalbani972 жыл бұрын
amine
@رقيهالهوساوي-ظ2ك6 ай бұрын
Rahama usman abin mamaki iKon Allah Allah ya bashi LA Fi ya ❤
@mamanislam65442 жыл бұрын
Allah mai iko kaji maganar hankali Allah yakawo wanda zaitemaki wannan bawan Allah
@kingfaisaltv21302 жыл бұрын
Ameen ya rab
@bawaaliyu98212 жыл бұрын
Wannan ba mahaukachibane rashin kulawane kawai Dan Allah masuhali sutaimakawa irinwannan dattijon
@abdullahimuhammed79022 жыл бұрын
Masha Allah Dan Allah ataimaka ma wannan bawan Allah
@aliibrahim34012 жыл бұрын
Allah ya baku shugaba nagari en nageria 🇳🇬 🤝🇳🇪
@victorylapp2 жыл бұрын
Munyi Addu’a . bayan mun roki Allah . dole muyi za’be . Allah ya riga ya nuna mana masu yaudaran mu , idan muka zabi yan yaudara kuma , mu muka so ba Allah ba
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
gakiya
@malanusmanmalanusman66262 жыл бұрын
Allah mai.iko yabada shawara maikyu wlh,
@abuujaafaral-ghamidiy53182 жыл бұрын
Allah ya za'ba Mana shugaba mafi Alheri Mai Albarka da Kuma Amfani da Kuma tausayinmu da son ci gabanmu a komai Namu na Duniya.
@mustaphamaikudi21602 жыл бұрын
Wannan adaena kiran sa d mahaukaci
@kabirmrabe59672 жыл бұрын
I am wanderfull
@musaali86222 жыл бұрын
Kun Gama da buhari kun lalata komai kunkoma Gun atiku ya Allah muna rokonka kada kabawa azzalumi Mai Saida kadarorimmu ubanji Allah kyimana jagora Kai Mai sakamako ne ya Allah kasaka Mana kayima maganinsu 😭😭😭 amin
@AhmedMusa-nw1wr2 жыл бұрын
Allahu Akbar wanan ba mahaukaci bane gaskia akwai wani abu akasa dai abinciki tarihinsa .
@hakimdanekruwa11352 жыл бұрын
Macha allah wallahi gaskiy ne malam ne ya allah kamua ne dayi🙏👍
@اميوسف-ز9ص2 жыл бұрын
Gaskiya ne Allah yasa mudace
@abdurrahmanusmanalbani972 жыл бұрын
allahu akbar wanna bamahawkatsibane amma ya kamata aduba al'amarinchi Allah ya taymaka Allah ya yimana zabi mafi alkhairi
@ibrahimsale18442 жыл бұрын
Shikuma Allah ya bashi lfy
@abdurrahmanusmanalbani972 жыл бұрын
allahu akbar wannan gaskiya may hankaline ya fi wasu masu hankali ya la mata aduba Allah ya wutse mana gaba
@hapsatsali87392 жыл бұрын
Hahhh duniya takare cikin alamun karishe duniya malamai sutake gaskiya wa i yazubillahi malamai Duk sunzama yansiyasa abinkunya abin takaici shi wannan mutumin zai bada mulki subhanallah
@adamaabdullahi34032 жыл бұрын
Izza so
@LawisaAliyuabdullahi6 ай бұрын
Ameeenn allah ya bamu abinda zai abinda zai taimakesu
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Masha Allah Allah swt ya zaban mana shuwagabanni nagari a kasanmu Nigeria Amin. Jazakumullahu khairan.
@aishaaisha91482 жыл бұрын
Masha Allah babastoho Allah yabaka lfy like 👍 👌 🙏???
@hapsatsali87392 жыл бұрын
Amma malamai kuji tsoron Alllah wayanda basa sallah suna zagimu dacewa malaman musuunci basa aikida abinda yake littafinsu suna yin raayinsu ga tinimbu musulmi mataimakinsa musulmi Basu taba cewa Abu Mai kyau akansa sai zagi wallahi kunyi hasara inkunzauna sai kanfen din atiku subhanallah
@musaali86222 жыл бұрын
Wallahi wallahi saijahili sai Wawa zabi maganan kun wallahi dazabi Wanda kukeso gonda mukona katin zabenmu gonda mubi mawakan siyas sunfiku marasa tsoron Allah .
@AdamuLawal-w2f6 ай бұрын
Allah sarki Allah yaqarawa bb lpy
@gaskiyatafikwabo35312 жыл бұрын
Wllh wnnn baba da hankalin sa. Allah ne ya aje bawan sa ahaka😢😢
@ismailzaki51102 жыл бұрын
Aslm Barka Da warhaka Ba Sauti malan
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
akwai danna videon ta saman screen kake kallo. bude maka yayi freeview ka. danna zakaji
@musaali86222 жыл бұрын
dottijo maii hankalin kanamagna damarasa hankali su sunaso kayaba Wanda sukeso yakushe Wanda basaso shikuma bawan Allah Mai gaskiya ne ba irinsuba abun dariya wawaye anki azabi nakun azzalumai
Allahu Akbar, Just note how this "mad man's" analysis is void of unnecessary religious and tribal sentiments? Arewa's ethical and moral standards is very beautiful and should naturally advance our society/nation collectively But our hypocrisy as a nation keeps betraying our collective interest. We know those that have been indicted for alleged violation of public trust in pure pursuit of selfishness, However in a mysterious manner, all the relevant stakeholders (federal, state, local governments. Traditional, religious, humanitarian, public, corporate societies and the general populace with the exception of a tiny minority) at the helm of affairs have refused to make those hard decision in demanding Accountability, sincerity, fairness, integrity and reliability in the conduct of public servants both elected and Career. The system keeps recycling the position of leadership amongst a select few and mostly people with questionable xter with little or no chance for any true qualified Nigerian with great leadership skills and experience. May almighty Allah make it easy for me and you. Amin.
@LawisaAliyuabdullahi6 ай бұрын
Ameeenn allah ya bamu abinda zai abinda zai taimakesu