Agaskiya gwamnatin Kano taji tsoran Allah,idan har suna wanane dan adini to so duba litafin Allah da hadisan Annabin Allah, dumin duk abin da suka aikata walahi sai Allah ya tambayesu, ranan gobe qiyama.
@sadikabdullah866827 күн бұрын
❤❤ MASHA ALLAH ❤ ALLAH YA GAFARTAWA MALAM SANI DA MAI DAKIN SA ❤️ HAIHUWAR KA TAI MANA RANA ❤️ AL-HAMDU LILLAH ❤️❤️
@MuhammadAhmad-tu2mi26 күн бұрын
Allaah Ya ƙarawa mallam lafiya da nisan kwana mai tarin albarka, Amin Ya Hayyu Ya Ƙayyum.
@muslihuhabib857929 күн бұрын
Allah ya sakawa malan da gidan aljanna wannan shine gaskya
@mahammadsani46928 күн бұрын
لاحول ولاقوة الابالله Gasikiyane Malam 🇳🇪
@user-kk7gl4by3h29 күн бұрын
Jimaa kulura wanan malamin bawan allah ne mutumin kirkine yana kwatan tawa iya gwargwado mumasa aduaa allah yatayachi makamanchi basuda yawa aduniya
@abuaishaalfurqan29 күн бұрын
N Allahu akbar jiya jiya nake fadin haka nidai kaga bangatanci baya dibata akan. irin wadannan wlh ina sa rai ina. fatan malam waliyyi. ne, Allah ne sheda ina ji a raina yanacikin manyan malamai na Alkah da suka rage a yau.
@AyubaIsah-he8gx28 күн бұрын
سبحان اللهAllah ya saka da alkhairi,Allah yasa suji su kyara
@sanidanmamazxzdsani566229 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi sheikh
@fatimamuhammad796728 күн бұрын
Masha Allah, Allah yasaka d alkairi
@alaramaabdoulazizioumartah665828 күн бұрын
Allah ya sakama da alhairi Dr
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd27 күн бұрын
Masha Allah Sallallahu alaihi wasallam Allahu akbar
@h.n197728 күн бұрын
Malan, kadauke nauyinka, Allah yasaka da Alkhari. Su kuma mahukunta ku kunji kuma yanzu kuna da dama ku canza, tun kuna da ikon yi Nima ban yarda da ita ba ban yi imani da ita ba
@NrsKDDano29 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi Sheik.. Yakamata su nemi Shawarar Malaman addini kafin suyi wann hukunchin..
@OBO.00229 күн бұрын
Wannan magana ta malan gaskiya ne wllhy munyi sake sosai turawa sun shige mu sosai Allah ya kyauta….🙌
@usmanAuta-zv6gd28 күн бұрын
Allah Hu Akbar 😢😢
@user-jz2op5hz7d29 күн бұрын
نسأل الله السلامة والعافية 😢
@IbrahimaAbdoulwabou29 күн бұрын
Macha Allah Allah yasakama Malan da allhiri
@user-it9ks1ll7m29 күн бұрын
Allah ya kara wa mlm lpy da nisan kwana
@mustaphasalihu943929 күн бұрын
Ma sha Allah
@MuhammadAhmad-tu2mi26 күн бұрын
Turawa suna ta cin mu da yaƙi ta hanyar makirci iri-iri. Allaah Ya shiga lamarin mu Fidduniya-Wal-Akhira.
@IbrahimRabiu-sy1mj28 күн бұрын
Duniya kenan Allah sa mudace
@sageerminuwa23 күн бұрын
Allah ya Saka da alkhairi
@balarabacikaji925927 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@khadijahjibrin450029 күн бұрын
Taabdijan! To wadanda basuso suyi test din kafin aure se suje suyita auren. Masu yo suje suyi. Mu dei muna bin bayan dokar lfy sbd cututuka sunyi yawa.
@d.bcooper227128 күн бұрын
😅😅😅😅😅
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd27 күн бұрын
Inna'lillahi wa Inna'ilaihi ilaihi Raji unn ke dai dik da Girman sunan ki jahila Ce ke Sha sha Sha 😭😭😭😭
@Hammatmella207127 күн бұрын
Allah ya sakawa da mln da gidan aljanna nima bana tareda wanna
@user-qt3pl1cj7q29 күн бұрын
Malam yau zakasha zagi wajan "Yan kwankwasiyya
@user-mh1bn7ki9o29 күн бұрын
Saboda me
@hauwaharatayamin868029 күн бұрын
جزاك الله خير الجزاء
@OrphelinAbdallahi29 күн бұрын
Abba ka Guji taka dokar Allah, kuma ka guji 6acinran irin wadanan bayin Allan Allah kaimana qarshe maikyau
@muhammedadamu601328 күн бұрын
kanawa akiyaye wallahi
@OBO.00229 күн бұрын
Wa’inanna Leaders din da muke dasu yawancin su mugayan mayau dara ne, ba dan al’ummarmu suke yiba dan kansu da iyalansu kawai sukeyi ba dan Allah ba dakuma neman suna a duniya…jin kunyan mara kunya asara ne basu da ko kunya wllhy💔
@kabilouibrahim46529 күн бұрын
Macha Allah ❤❤
@mamanaliyu227329 күн бұрын
Allahumma ameen
@bachirbachir-tu8fbNiger29 күн бұрын
❤❤❤
@Yacouba1-sb1on28 күн бұрын
❤sallallahu alaihi wassallam
@AmadouMohamed-cg7fw29 күн бұрын
ماشاء الله تبارك الله مالم صدقة مرحبا
@janaidumuhammad316729 күн бұрын
Allah kara lfy da fasira malam
@nuraaminu233129 күн бұрын
Wannan ma na daga cikin raayoyin sarkin kano tuntuni
@user-qg4ko9mi6g29 күн бұрын
Allah ya sakamuku da mafificin Alkaiiiri
@d.bcooper227128 күн бұрын
A fara kallo daga nan 10:00
@Ibrahimaat29 күн бұрын
Babu Aibi a Wannan Doka, domin Allah yace: ولا تلقوا بأيديكم إلا التهلك Kada kujefa kanku ga halaka Sabida haka dokan hana Auren me ciwo ko gwaji yanakan manhajin wannan aya Wlh inda zamanin gandujene be'isa yayi maganaba sun rena Abba ne
@firdausihashim601629 күн бұрын
To Amma dai ai tunda ya halicci dan adam a duniya ake aure kuma ba wani kwaji da akeyi ada wa yace haramun ne sai shi yanzu zai fada ba ace mutum yakai kansa ga halaka bah Amma kalmar haramun tana da nauyi sosai
@OrphelinAbdallahi29 күн бұрын
Ana maganar Ayoyin Allah , kai kana maganar wani ganduje, waye ganduje ? Suwadanan bayin Allan idan suna maganar Allah da Manzo[saw] to kokai waye basuganinka wallahi , idan ana fussata irin wadanan bayin Allan to mujira sakamakon Allah wlh
@sanidanmamazxzdsani566228 күн бұрын
Kaji hauka waye ganduje wly malam baya tsoran kowa sai Allah
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd27 күн бұрын
Babana Allah ya sawwaqe ma wannan jahilcin naka ka duba dik tafasiru da muke da su walatulqu BI aidikum kwata kwata bata da alaqa da wannan Mas, alar. Wannan kalaman naka Kai tsaye raina manzan Allah S a w ne amma kayi tinani da kai da Malam wayafi mahimtar ma, anar wannan ayar
@mukhtarmuhammed278924 күн бұрын
@@OrphelinAbdallahiwallahi Basu San Allah ba, Basu kuma San waye Malam Umar Sani fagge ba
@yakubuumar653829 күн бұрын
Chima Allah gyara suke ko? To Allah na shirin masu kamu
@d.bcooper227128 күн бұрын
IDAN CUTA TA YAWAITA KUMA KUYITA KIRAN GWAMNATI 😅😅😅
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd27 күн бұрын
Sha sha Sha
@mukhtarmuhammed278924 күн бұрын
Baka fahumci Malam ba, Yana so ne a Hana Zina. Gaba daya