To mudai yan arewa, babu abinda zamuce, wannan tunaninnshi ne yabashi haka. Shikuma rarara baiyi abinda yakamata ba dalilina shine, yakamta amatsayin shi namai fada aji yakamata yayi amfani da damar da Allah yabashi wajen kwato mana hakkinmu amatsayin sa na dan arewa. Allah yasa mudace
@rabiatukatsinaal762619 күн бұрын
ALLAH ya isarma tsaka ninmu da rara
@UsmanAbdussamad-lr2yf19 күн бұрын
Wannan gaskiyane Allah yasa mugane
@yarankanokids552717 күн бұрын
Kuma imma hakane ae gara Rarara da wannnan Jakin na dutsen tanshi
@inusaabbanamir362019 күн бұрын
Gaskiyakayimagana Allah kasamugane
@jamilusunusidauda818820 күн бұрын
Kaii daii kaii ta kanka kawee sai tunani akan karya da karairai kawaii daii hassada ce
@yousufsalih784019 күн бұрын
Banza ma hasadi
@tasiumusa215819 күн бұрын
Kai Dan kyauyene
@mamanjiddah19 күн бұрын
😭😭😭
@jaafarmadu813020 күн бұрын
Wannan cece kuce. Baka kawo hujjaba. Kawai ya gana da shugaba sai kace kwangila ya karbo. Ranar gobe kiyama idan aka tambayeka sai ka bada hujja koh
@user-vm3yg5hm7z19 күн бұрын
To kawai data anyi wakar mai zogale kai a ganin ka sai kowa ya manta da halin wahalar da yake ciki.Allah yasa kaima ba mahassan Rarara bane suka baka kwangilar dakuahe masa aiki bane.To kai ka kirkira wani abu mana a social media dan ka dawo da hankalin mu kan halin da muke ciki mana maimako babatu kan abin da wani yayi
@user-or9dg8rr4d20 күн бұрын
Assalamualaikum ai bakowane yake sauraran wakaba banajin wannan ze zama hujjar kawar da hankali mutaneba amma tunatarwa ba laifibane amma mutane sunada incin yin abunda sukesonyi idan har be karya Dokan kasaba
@hadjaaichalimankaumi646020 күн бұрын
Oh hassada ga mai rabo taki, to ai kaima inaga kwangilan aka baka sei dei Kahutu Rarara yafika sa'a azzannu zanbun wa lau kana haqqun bawan Allah to wannan tunanin naka da wadanda suka saka ku tashafa😂😂😂