Masha'allah Allah ya saka da alhairi Allah ya taimaki malamanmu na sunna
@muhammadsani12916 күн бұрын
Yaro da ilimi abokin tafiyar manya JazakaLLahu Khairan in Sha Allah. ALLAH SWT Yahada kan Musulmi musamman Ahlussunnah ameen in Sha Allah.
@MaryamZubairAbdullahi16 күн бұрын
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA ❤
@IssaHoussaini-rl2tr17 күн бұрын
Allah ya saka da alheri da nasiha DR jamilu amine
@adamumusa781316 күн бұрын
Allah SWT Ya Saka da alkhairi,Kuma muna fatar Allah Ya hada kan muulmi gaba day.Amin summa amin.
@user-ez9ks4ws6m17 күн бұрын
Allahu Akbar allah yasaka ma da mafificin alkhairi Dr jamilu
@abubakaradamu402917 күн бұрын
Allah yasaka da Alkhairi Dr Jamilu Bauchi
@user-ep8sl7ub9f17 күн бұрын
Ma shaa Allāh ! Allāh ya saka ma Dr Jamilu da alkheiri Wallahi ko da yawché ya na kokarin yin aldaltchi a tcikin maganganun sa
@OrphelinAbdallahi16 күн бұрын
Allah ya sakama magabata da Alkairi Randa Allah yasa kacire bangaranci bashaka musulunci da al'ummar musulmi zasu anfana dakai Dr jamilu
@bachirbachir-tu8fbNiger17 күн бұрын
جزاك الله خيرا 💞
@abubakarmuhammad228816 күн бұрын
Shakka babu nima ina da wannan fahimta kuma ina ganin abinda malam yafada shine daidai Masha Allah malam yayi magana da maikyau kuma ta ilmi Allah yasaka da alkhairinsa
@ishaqumar575616 күн бұрын
Jazakallahu khair sir ❤❤❤
@rilwanumuhammad363217 күн бұрын
Masha Allah
@user-ck1ki2gb4n16 күн бұрын
Allah ya sa Albarka ❤
@ahaahszuu734416 күн бұрын
A very mutual reconciliation by a very intelligent student ( Dr Jamil wazir ) we are very proud of you .
@abubakarjoda973416 күн бұрын
Wallahi Tallahi This Guy Talk sense.
@nafisayau560417 күн бұрын
Allah Ya saka da alkhairi
@MaryamZubairAbdullahi16 күн бұрын
اللهم صل على محمد وعلى آل محمد كما صليت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وعلى آل محمد كما باركت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد ❤
@Falaloumouhammed-rh3ox16 күн бұрын
Allah ya saka da al kheiri Dr jamilu waziri
@user-kc3kd1ux8l16 күн бұрын
Dr Jamil gsky nasiha tayi kaman mlm guruntum allah yakarawa rayuwa Albarka da ilimi Mai albarka
@user-sw9eg6ik3f17 күн бұрын
ما شاء الله تبارك الله وجزاك الله خيرا
@lantanaali554517 күн бұрын
جزيتم خيرا كلام صحيح
@MoussaAssoumane-zl2ih17 күн бұрын
Allah yassaka da Alheri
@ishaqumar575616 күн бұрын
Gaskiya Dr Jameel Allah yasaka maka da gidan aljanna ameen.
@babanazir86217 күн бұрын
Allah yasaka da Alkairi
@nuragmoney367317 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi malam
@alaramaabdoulazizioumartah665817 күн бұрын
Mukam Dr idris da malam musa ella'kuwa duk malammu'ne abinda Nike addua Allah yasa Dr idris da malam musa ellakuwa subar wannan magana ta wuce Allah kasa mu fahim'ci gaskiya
@adamusaidu266917 күн бұрын
Allah ya saka da allhaire
@salafi501814 күн бұрын
Allah saka da Alkhairi Ducturu Jamilu wallahi irin wannan Bayanin Mukeso muji Allah ƙara Basira
@salafi501814 күн бұрын
Allah yawaita mana irinka Dr Jamilu
@salisububa272516 күн бұрын
Masha Allah magana ta adalci. Allah ya sa mudache
@hashimusani375516 күн бұрын
Allah saka maka da alkhairi
@mustafamamman836717 күн бұрын
Allah ya datar damu
@UsmanAbdussamad-lr2yf17 күн бұрын
ASSALAMUALAIKUM Allah yasa mugane bakidaya
@user-ti3ik4ts4j16 күн бұрын
Munasanso duka malam murtala da dr Idris da malam musa lokuwa Allah yakaramusu hadinkai yasa aljannace makomarsu
@UsmanUmar-sp9et16 күн бұрын
Aslm احسنت واللله
@rabiumusa754216 күн бұрын
Wlh da haka kukeyi da tafiyar Sunna tayi kargo
@MUHAMMADSANI-mk6xh17 күн бұрын
Wnn gaskiane Mal Jamil
@user-lw1mg2ku8t16 күн бұрын
Dr jamilu Allah ta'ala ya biya
@user-nm6os6wt5g17 күн бұрын
Saikace maye sai zare ido yake duk mutanan Dr jaki Allah ya tsine muku
@LawaliTOROGao-sq2tz17 күн бұрын
Kaima Allah ya tsinemamaka sa'ânan ubankané Dr jaki
@Speedyvampir217 күн бұрын
Tsinuwa a gindin ka zai kare.
@user-lw1mg2ku8t16 күн бұрын
Bidi'ah jaɓar banzan qazantace Sunna ɗawisuce ko da ɗan bidi'ah ya qi
@masudsaleh515517 күн бұрын
Habaici ne Dr. Idris yakewa Gwamnati da Masarautar Bauchi. Ko kaɗan baya nufin Gwamnatin Sokoto ta tsare su Lukuwa.
@Speedyvampir217 күн бұрын
Gaskiya haka ne. Duk mai hankali zai gane hakan.
@ahmedibrahim32016 күн бұрын
Ina ruwan bansaniba Amma ban San ban sanniba ,wane Dan bidia yawuche ku,Allah yakara farraku
@user-lw1mg2ku8t16 күн бұрын
munafukai su ke bin juna akan ɓata basa yiwa juna tawaye saboda muguwar niyya Allah ta'ala ya shiryeku yan bidi'ah
@masudsaleh515517 күн бұрын
Dr. Idiris bai saurari su Sheikh Lukuwa da Murtala Asada ba wallahi don ba su taɓa musanta cewa Manzon Allah saw bai taɓa yin Azumi talatin ba. Sun tabbatar manzon Allah ya taɓa yin Azumi talatin. Abinda suka ce shi ne a Azumin da ya wuce ne duk wanda ya bi Sultan of Sokoto ya cika azumi talatin a shekarar 1445 to 'yen bidi'a ne.
@user-wh9ld5zc7y17 күн бұрын
Allah ya biya ka
@user-ew3zw6yl4l17 күн бұрын
Wannan gaskiyane Haka muka fahimta makarantar mlm musa lukuwa data mlm Idris duk makaranta dayace awajanmu
@muhammaduameerkaura876816 күн бұрын
Wlh naji dadin maganarka sosai
@fatimamuhammad796716 күн бұрын
Mahaukatan banza masu son Kai,wllh bakwa adalci son kanku yayi yawa
@AdamMuhammad-tx1sb17 күн бұрын
Kai bawan Dr jaki ne
@khadimulansartv17 күн бұрын
Ba ruwan yan bidi'a kawai dai maganganu ne da sukayi kamar basu fahimci juna ba.. kada komi ya faru ya zama muna neman laifin wasu in hakane zaiyi wuya a gyara
@salisububa272516 күн бұрын
Jzk
@masudsaleh515517 күн бұрын
16:30 Sarkin Musulmi fah Saudiyya yake bi don su ma Saudiyya 🇸🇦 da ilm falak suke amfani
@user-zc9mg7sg9o17 күн бұрын
Gsky ne mlm
@user-jk7rd6gc3t16 күн бұрын
Jamilu yaron shugaban jakuna jamilu baka da albarka Kai da Dr jaki baku da albarka
@SalehMuhammed-pp9hf16 күн бұрын
Salamu alaikum malam jamilu nine Saleh Mohammed bauchi Sade darazo l g a bauchi mazaunin lagos Nigeria wallahi tallahi tunda Nike bibiyar Dr Idris Dustin tauhid bantaba ganin laifin Dr Idris Dustin tauhid BA Sai awannan karon duk duniya kowane ahlussunnah yasan sarakunannan na gargajiya basuda ilmin addinin muslunchi kokadan kukun san sarakunannan bazasu taba barin addinin gargajiba ko anga wata bayardazasuyiba Kuma meyasa Dr idris yake kokarin goyon bayan mushrikan fada aimu mabiyan Dr idris Dustin tauhid munasone kawai muji abinda zaifito abakin Dr idris Dustin tauhid yachemana duk Wanda yaki bin umurnin annabi gameda ganin wata baidaladan komai na azumi inba iskanchi irinna mushrikaiba da sarakunan gargajiya tunda Allah ubangiji ya halichi Nigeria sarakunan gargajiya da mushrikai basu taba yarda da ganin wata ahlussunnah ba haryaudinnan aganin wata gargajiya muke sallah komunaso ko bamaso to yanzukuma malamin sunnah sunaso ayaki wannan munguwar aladarta shirka da gargajiya sai kawai anzaton wuta amakera sai gata masaka babban malaminmu da mukejidashi duniya da lahira wato Dr idris Dustin tauhid yabani mamaki yafito fili maimakon yakaramana karfin tauhid kawai saiyagoyi bayan yan gargajiya da yan bidia haba malaminmu na duniya da lahira yanzu Kaine Kuma zaka umurchemu da bin maganar sarkin sokoto gameda abinda yashafi muslunchi ? Sarkin gargajiya me yasani inbanda bidiaba da shirka katuna duk abinda mushrikai sukeso shiyakeso Kuma wallahi duk sarkin gargajiya banzai taba yarda da ganin watan ahlussunnah ba har abadan abadan yanzu tundra aketa wannan hayaniya kaji bakin mushriki kodaya saboda abinda sukeso sarakunan gargajiya sukemfusu saboda haka su basuda mastala da sarakunan gargajiya har abadan abadan gaisuwa zuwa ga Dr idris Dustin tauhid da malam jamilu da malam aliyu Kuma Dan Allah agayarmin da sauran malamannamu Allah ubangiji subhanahu wata ala yayimuku albarka duniya da lahira Amin summa Amin malam jamilu Dan Allah ga November ta inason ka aikomin da lambarka 080 34686894 08029954479 Saleh Muhammad bauchi mazaunin lagos Nigeria Masha Allah
@sambomusabinniuga768216 күн бұрын
Jamilu jahili number one. Please who is Dr jaki father
@RachidouKadi-gw9lw16 күн бұрын
Kaji surn alha daranr karche
@isiyakaibrahim521316 күн бұрын
Kayi hakuri Dr Jamilu.. Kasan shi likitan mahukata dole ya zamu me hakuri sabila da yana janya su suna zagin sa. Karka damu da maganganu yan Bidia da jahilei ko kuma wawa
@adamuabdullahi750813 күн бұрын
Uwarka ce jahila, ubanka Kuma jaki.
@abubakaryabo62568 күн бұрын
Kaji aikin hankali
@abdulkadirumar751417 күн бұрын
Hmmmm wahabiyawa kena ban,taba ganin masu,son,zuchiya kamar,wahabiyawa ba wllh ? Allah ya karemu da wahabiyawa .ameen.
@user-lw1mg2ku8t16 күн бұрын
😂😂 ɗan bidi'ah ga aya Alqur'ani tace ya ce ga yadda shehunsa yace wai mai wannan halin gacewa wanine ɗan son zuciya taredashi ga wannan muguwar son zuciyar gabaɗai bidi'ah ta ginu akan son zuciya ne
@AdamMuhammad-tx1sb17 күн бұрын
Akwakan Dr jaki
@Speedyvampir217 күн бұрын
Uban ka ne jaki.
@user-os9rk5hd3q17 күн бұрын
Gara
@Speedyvampir217 күн бұрын
Kai kuma rago.
@user-rx8kb8wz5v17 күн бұрын
To kayma yakamata kayi chou kaima dalibine
@masudsaleh515517 күн бұрын
Yanada PhD fah 😮😮 🤣
@khadimulansartv17 күн бұрын
Hhh ai shi Yana gani shi ke da daman yayi judging akan komi